Surutu ya yi yawa a kan canza khaki zuwa atamfa ga masu NYSC. Ministan matasan Najeriya ya tabbatar da cewa misali kurum ya bada da yake bayanin sauyin da aka kawo.
Surutu ya yi yawa a kan canza khaki zuwa atamfa ga masu NYSC. Ministan matasan Najeriya ya tabbatar da cewa misali kurum ya bada da yake bayanin sauyin da aka kawo.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a birnin tarayya Abuja, ta yanke hukunci a shari'ar da ke kalubalantar shugabancin David Mark a jam'iyyar ADC.
Dakarun sojoji sun tarba yan bindiga ta sama da kasa, sun sheke sama da 80 lokacin da suka yi yunkurin kutsawa cikin jihar Kebbi ta iyakarta da Zamfara.
Ministan Tsaro, Mohammed Badaru Abubakar, ya umurci sababbin shugabannin rundunonin tsaro su haɗa kai da juna wajen tabbatar da zaman lafiya a ƙasar.
A labarin nan, za a ji cewa kotu dake zamanta a Abuja ta yi fatali da bukatar da lauyoyin Abba Kyari suka shigar gabanta a shari'arsu da NDLEA kan kadarorinsu.
Dan Majalisar Wakilan Tarayya, Hon. Garba Muhammed ya koka kan barazanar da ya ce ana masu da rayuwa, ya ce yan ta'addada da masu zanga-zanga sun yi barazana.
Majalisar dattawan Najetiya ta karbi sunayen sababbin hafsoshin tsaro daga wajen shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Majalisar ta sanya lokacin tantance su.
Tsohon Sanatan kaduna ta Tsakiya a Najeriya, Shehu Sani ya ce neman ƙirƙirar sababbin jihohi shekara daya kafin zaben 2027 ba shi da amfani kuma bata lokaci ne.
Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, ya bukaci ministoci su rika gayawa shugabannin kasa gaskiya komai dacinta. Ya ce ya kamata su daina kwarzanta su.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya mika sunayen hafsoshin tsaron da ya nada kwanan nan ga Majalisar Dattawa domin tantance su da tabbatar da nadinsu.
A labarin nan, za a ji cewa malamin addinin musulunci a Kano, Sheikh Musal 'Kasiyuni Sheikh Nasiru Kabara ya yi zafafan kalamai a kan yadda gwamnati ta raba mukamai.
Labarai
Samu kari