Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
Iyalan Malam Nasir El-Rufa'i sun ce hukumar ICPC ta hana mahaifinsu ganin likita duk da bukatar hakan tare da hana matatar shi mika masa abincin dare.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da makamai sun kai hari a wasu makarantu da ke jihar Borno. Ana fargabar cewa 'yan ta'addan sun sace dalibai da dama.
Sarki Sanusi II ya dura Amurka yayin da ake taron majalisar dinkin duniya na 80. Ya gana da Bill Gates da ministan tsaro, Badaru Abubakar da Yusuf Tuggar
A labarin nan, 'Dan majalisar wakilai mai wakiltar Pankshin/Kanke/Kanam a majalisar wakilai ta tarayya, Hon. Yusuf Adamu Gagdi, ya caccaki Gwamnoni.
tsohon mataimakin gwamnan Nasarawa, kuma tsohon minstan Abuja kima tsohon Sanata a jihar Nasarawa, Solomon Ewugu ya rasubayan fama da rashin lafiya
Sanata Solomon Ewuga, tsohon mataimakin gwamnan Nasarawa kuma tsohon ministan Abuja, ya rasu yana da shekara 70. Mutuwar sa ta girgiza al’ummar Nasarawa.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Barau I Jibrin ya dauki nauyin karatun wasu dalibai 1000, kuma har sun fara karatu a jami'ar Dutsin Ma da ke Katsina.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kano ta bayyana daukar nauyin dalibai sama da 200 da za su yi karatu a jami'o'i daban daban a Najeriya.
Hukumar NiMet ta yi hasashen ruwan sama da iska mai karfi a fadin kasar nan, tare da gargadin cewa akwai yiwuwar ambaliyar ruwa a Legas, Ogun, da Oyo.
Tsohon Ministan Sadarwa, Farfesa Isa Ali Pantami ya mika lambar yabo ga Gwamna Dikko Radda na jihar Katsina a taron shugabannin gobe da aka shirya a Abuja.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai harin ta'addanci a jihar Zamfara. 'Yan bindigan sun raunata mutane tare da yin awon gaba da wasu masu yawa.
Labarai
Samu kari