Mai magana da yawun PDP ya shiga hannu a sakamakon cin mutuncin sanata. Yanzu dai jam’iyya za ta yi kokarin tattaro lauyoyi su kare Ewa Okpo a gaban kuliya.
Mai magana da yawun PDP ya shiga hannu a sakamakon cin mutuncin sanata. Yanzu dai jam’iyya za ta yi kokarin tattaro lauyoyi su kare Ewa Okpo a gaban kuliya.
Fitaccen malamin addinin Musulmi, Sheikh Mansur Isah Yelwa ya dawo limanci a masallacin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi bayan kwana 4 da murabus.
Kamfanin Dangote ya rage farashin man fetur da ₦49, abin da ke iya kawo ƙarshen shigo da mai daga kasashen waje yayin da ƴan kasuwa ke gargadin yiwuwar karancin mai.
A labarin nan, za a ji cewa Bankin Duniya ya fitar da sabon rahoto a kan yadda manufofin Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu suka gaza taimakon talakawa.
Bayan matsin lamba a Katsina, rashin matakan tsaro mai karfi a Kano da sulhu da 'yan ta'adda na cikin dalilai 3 da ke sa 'yan bindiga kara kaimi wajen kai hari Kano.
A labarin nan, za a ji cewa Najeriya ta tabbatar da cewa ana samun fahimtar juna a tattauna wa da ake yi tsakaninta da kasar Amurka bayan barazanar Donald Trump.
Hukumar DSS ta gurfanar da Innocent Chukwuemeka Onukwume a gaban kotu kan zarginsa da kira a yi wa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu juyin mulki a Najeriya.
A labarin nan, za a ji yadda Sanata Uzor Kalu ya bayyana cewa an samu labarin yunkurin tsige Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio daga mukaminsa.
Shugaba Bola Tinubu da gwamnoni za su halarci taron Editoci na Najeriya karo na 21 a Abuja, inda za a tattauna kan dimokuradiyya, tsaro, da makomar kafafen labarai.
A labarin nan, za a ji cewa hafsan sojan kasa, Laftanal Janar Waidi Shaaibu ya gana da Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu a karon farko bayan nada shi mukamin.
Dan majalisar wakilai na Kano Municipal, Hon. Sagir Ibrahim Koki ya sanar da fita daga NNPP. Ya bayyana cewa rikicin cikin gida ne ya sanya shi daukar matakin.
Labarai
Samu kari