Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nemi majalisar dattawan Najeriya ta amince ya sake karbo rancen Dala miliyan 516.3 domin aikin gina titin Sakkawato zuwa Badagry
A labarin nan, za a ji jihohin Arewa takwas da Sanata Abdul Ningi ke ganin ya kamata a hana ayyukan siyasa gabanin zaben 2027 saboda matsalolin rashin tsaro.
A labarin nan, za a ji yadda Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya zayyano halayen 'dansa, Seyi Tinubu yayin da ya ke cika shekaru 40 da haihuwa.
Gwamnatin tarayya ta tabbatar da cewa Ministan Kudi Wale Edun ba ya cikin hadari, bayan rahoton rashin lafiyarsa da jita-jitar cewa za a maye gurbinsa.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin Shugaban Kasa, Atiku Abubakar ta bayyana takaici a kan yadda Shugaba Bola Tinubu ya yafe wa dilolin kwaya.
Hasashen yanayin ya nuna cewa za a samu ruwan sama a wasu jihohin Arewa, ciki har da Taraba, Kebbi, da sauransu, yayin da damina ke bankwana a gobe Litinin.
Minista Imaan Sulaiman-Ibrahim ta ce auren wuri yana hana ci gaban Najeriya, inda 44% na ‘yan mata ke yin aure kafin shekara 18, bisa bayanan hukumar UNICEF.
Tsohon hafsan tsari a Najeriya, Janar Lucky Irabor ya ce aƙalla sojoji 2,700 ne suka mutu cikin shekaru 12 na yaƙin da Najeriya ke yi da yan ta'addan Boko Haram.
An kama mutane biyu; Mahmud Nasidi da Yahaya Nasidi, da dala miliyan $6.1 a filin jirgin sama MMA2 Legas. An mika su ga EFCC bayan sun kasa bayyana kudin.
Gwamnan jihar Plateau, Caleb Mutfwang, ya gwangwaje wata Hajiya da kyautar kudade. Gwamna Mutfwang ya ba ta kyautar ne kan mayar da kudaden da ta tsinta a Saudiyya.
Kungiyar malaman jami'o'i, ASUU ta sanar da shiga yajin aiki na makonni biyu a duk jami’o’in gwamnati daga Litinin, 13 ga Oktobar 2025 yayin taro a Abuja.
Labarai
Samu kari