Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
Majalisae zartarwa ta tarayya karkashin jagorancin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ta amince da yi wa hukumar kula da masu yiwa kaa hidima, NYSC garambawul.
A labarin nan, za a ji cewa Sanatan Kaduna ta Kudu, Sanata Sunday Marshall Katung ya bayyana dalilan da suka sa ya ajiye tafiyar jam'iyyar PDP zuwa APC.
Gwamnatin Bauchi ta sanar da rasuwar tsohon gwamnan jihar, Birgediya Janar Abu Ali mai ritaya ya rasu. Ya rasu bayan zama Etsu Bassa Nge a jihar Kogi.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Orji Kalu ya bayar da tabbacin cewa jami'an DSS sun san mutanen da ke da hannu a ƙaruwar matsalar tsaron Najeriya.
'Yan ta'addan da ake zargi 'yan kungiyar Boko Haram ne sun sace mata 12 a jihar Borno. Rundunar 'yan sanda ta bayyana cewa tana kokarin ceto matan da aka sace.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin Bauchi ta ce a rufe makarantun firamare, sakandare da na gaba da sakandare mallakkinta da masu zaman kansu saboda sace dalibai.
Shugaba Bola Tinubu ya umarci a janye dukkan ‘yan sanda da ke rakiyar manyan kasa nan take, a mayar da su kan aikin tsaro a yankunan da ke fama da karancin jami’ai.
Gwamnatin jihar Kaduna karkashin jagorancin Gwamna Uba Sani ta yi wa Nasir El-Rufai martani kan zargin ba 'yan bindiga makudan kudade har Naira biliyan daya.
Jam'iyyar PDP ta soki rufe makarantu da gwamnati ta yi saboda sace-sacen dalibai, ta bukaci Shugaba Bola Tinubu ya nemi taimako ko ya yi murabus idan ba zai iya ba.
Masu garkuwa da mutane sun kai hari a Toro, Bauchi, inda suka kashe dan agajin Izalah, Alhaji Muhammad Bakoshi, sannan suka sace matarsa da ‘yarsa mai shekara biyar.
Labarai
Samu kari