Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Kasar China ta fitar gda gargadi bayan wani hari da Amurka ta kai tare da kwace jirgin Iran a teku. Lamarin ya sanya China cewa hakan zai dagula sulhun da ake son yi
Gwamnatocin Najeriya da Turkiyya za su kafa cibiyar horas da sojoji a Najeriya domin taimakon kasar ta magance matsalar tsaro da ta yi katutu a Najeriya.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta nuna rashin jin dadinta kan yajin aikin kungiyar ASUU. Ta bukaci shugabannin jami'o'i su rike albashin mambobin kungiyar.
Sheikh Lawan Abubakar Shua'ibu Triumph ya yi bayanai bayan zama da kwamitin shura na jihar Kano da ya yi. Ya ce ya amsa tambayoyi kan zargin batanci.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan uwan Bilyaminu Bello, magidancin nan da matar shi ta kashe sun yi takaicin Shugaban Kasa Bola Tinubu ya yafe wa Maryam Sanda.
A labarin nan, za a ji martanin da Kwamishinan 'yan sandan Kano, CP Ibrahim Bakori ya yi bayan Gwamna Abba Kabir Yusuf da zarge shi da ci masa fuska.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya tabo batun matsalar rashin tsaro. Ya bayyana cewa dole sai gwamnati ta magance yunwa kafin a shawo kan matsalar.
Kamfanin man fetur na kasa (NNPCL) ya yi kari kan farashin litar man fetur. Kamfanin ya yi karin ne a gidajen man da ke a biranen Abuja da Legas.
Gwamna Peter Mbah da dukkan majalisar zartarwarsa za su sauya sheka zuwa APC. An ce wannan zai zama sabon sauyin siyasa a Enugu da yankin Kudu maso Gabas.
Gwamnatin jihar Kebbi ta musanta batun cewa 'yan bindiga sun kai kazamin hari a jihar. Ta bayyana cewa babu kamshin gaskiya a cikin rahotannin kai harin.
Rahoto ya tabbatar da cewa an yi zama tsakanin Sheikh Lawan Triumph da wakilai daga kwamitin Shura, jihar Kano. Malamin ya ce kofarsa a bude take don karbar gyara.
Labarai
Samu kari