Shugaban majalisar dokokin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya fito ya karyata ikirarin da Donald Trump ya yi kan mashigar Hormuz.
Shugaban majalisar dokokin Jamhuriyar Musulunci ta Iran, Mohammad Bagher Ghalibaf, ya fito ya karyata ikirarin da Donald Trump ya yi kan mashigar Hormuz.
Babban bankin Najeriya ya sanar da cewa daga 1 ga Mayun 2026 sababbin dokokin da suka shafi amfani da BVN a su fara aiki. Dokokin BVN 10 za su fara aiki a Najeriya.
Babbar kotun tarayya a Abuja ta ƙi karbar bukatar DSS ta sake gabatar da hujjoji da aka ƙi karɓa a shari’ar tsohon NSA Sambo Dasuki, saboda wasu dalilan shari'a.
Gwamna Abdullahi Sule na jihar Nasarawa, ya gargadi jama'a kan bullar kungiyar da ya yi zargin wani ɓangaren Boko Haram ne da suka kwararo yankin
Gwamna Monday Okpebhola na jihar Edo, ya umarci dukan mukarrabansa su rika sanya hukar Bola Tinubu domin nuna goyon baya gare shi inda ya gargade su.
Shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ya yi jimamin mutuwar babban Fasto a Najeriya, Uma Ukpai wanda ya ba da gudunmawa sosai a bangaren ban gaskiya.
Bayan sauya sheka zuwa APC, Gwamna Peter Mbah ya ce ya kamata a warware matsalar Nnamdi Kanu ta sigar siyasa. Ya ce ya tattauna da Shugaba Tinubu kan hakan.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima ya tabbatar wa ‘yan Najeriya cewa halin kunci na tattalin arziki zai zama tarihi nan ba da jimawa ba.
’Yan sanda sun hana ‘yan bindiga kai hari a dajin Byazhin, da ke birnin tarayya Abuja, sun kwato bindigar AK-47 da alburusai 30, sun kuma kara tsaurara tsaro a FCT.
Mahaifin marigayi Bilyaminu Bello da Maryam Sanda ta hallaka ya yi magana bayan afuwar shugaban kasa, Bola Tinubu inda ya ce tun tuni ya yafe masa.
Sarakunan Najeriya sun yi taron majalisar kolin sarakunan gargajiya a Legas. Sultan ya yi magana kan hadin kan kasa yayin da gwamnoni suka nemi ba sarakuna yanci.
Labarai
Samu kari