'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
'Yan ta'adda dauke da makamai sun kai hari a jihar Borno. Hatsabiban sun kutsa cikin wata makarantar sakandare inda suka yi awon gaba da dalibai.
Rundunar 'yan sandan jihar Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da alaka da kashe shugaban Miyetti Allah, Ardo Risku Mohammad bayan taron zaman lafiya.
Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya kafa wata tawaga ta musamman da za ta yi aiki a wani kwamitin hadin gwiwa tsakanin Najeriya da Amurka kan tsaro.
Wata mata ta rasa rayuwarta bayan ‘yan bindiga sun harbe ta yayin da take ɗaukar bidiyon harin da aka kai wa jerin gwanon motocin Chris Ngige a Anambra.
Sojar Amurka, Sarah Beckstrom da dan bindiga ya harba ta rasu bayan fama a asibiti. Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce zai sauya dokokin shiga Amurka.
Sakataren Shehu Dahiru Usman Bauchi, Malam Baba Ahmed ya yi karin haske game da yadda jikin Dahiru Bauchi ya yi tsanani bayan cin abinci aka kai shi asibiti ya rasu.
Sheikh Sharif Ibrahim Saleh Alhusaini ne zai jagoranci sallar gawar Shehu Dahiru Bauchi a yau Juma'a, 20 Nuwamba 2025 a jihar Bauchi bisa wasiyyar Dahiru Bauchi.
Gwamna Bala Mohammed ya ayyana Juma’a a matsayin ranar hutu don girmama marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi, wanda za a yi jana’izarsa gobe da rana.
Wata baiwar Allah ’yar asalin Igbo ta bayyana yadda ta bar Katolika ta karɓi Musulunci, tana mai cewa ta samu natsuwa da cikakkiyar fahimta a sabon addininta.
‘Yan bindiga sun kai wa ayarin tsohon gwamnan Anambra, kuma tsohon minista Chris Ngige, hari a Nkpor–Nnobi, sun kashe mutane biyu tare da jikkata wasu da dama.
Tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan, ya bar Guinea-Bissau lafiya bayan rikicin siyasa, inda Ma’aikatar Harkokin Waje ta tabbatar da cewa babu wata matsala.
Labarai
Samu kari