Abin da Peter Obi da Rabiu Kwankwaso suka guje wa a ADC ya biyo su har NDC. Shugabannin jam'iyyar ta NDC mai adawa sun fara zama domin hana soke masu rajista.
Abin da Peter Obi da Rabiu Kwankwaso suka guje wa a ADC ya biyo su har NDC. Shugabannin jam'iyyar ta NDC mai adawa sun fara zama domin hana soke masu rajista.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Kungiyar Diocese ɗin Katolika ta Kontagora ta fitar da sunayen mutum 265 — malamai, ma’aikata, daliban sakandare da firamare — da har yanzu suke hannun ’yan bindiga.
Shugaban NAHCON, Farfesa Abdullahi Saleh Pakistan, ya yi jimamin raauwar Sheikh Dahiru Usman Bauchi, wanda ya bayyana a matsayin jagoran da ya koya tarbiyya.
Tsohon ministan shari'a a karkashin gwamnatin marigayi Muhammadu Buhari, Abubakar Malami ya amsa gayyatar da hukumar EFCC ta yi masa don amsa tambayoyi.
A labarin nan, za a ji yadda Sanata Barau I Jibrin ya dauki zafi bayan gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta zarge shi da kalaman da za su iya dagula matsalar tsaro a Kano.
’Yan bindiga sun saki mutum 37 a karamar hukumar Bakori a jihar Katsina, bayan shafe makonni ana sulhu da miyagun ba tare da biyan kudin fansa ba.
Hukumar tsaron farin kaya (DSS) ta gayyaci tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2027, Dati Baba Ahmed kan zargin yin wasu kalaman tunzura jama'a.
'Yan bindigan da suka yi garkuwa da mataimakin shugaban karamar hukumar Malumfashi a jihar Katsina sun sake shi. Sun sake shi bayan an bada kudin fansa.
Gwamnonin jihohin Kano, Bauchi, Gombe, Neja da Bauchi sun halarci jana'izar Dahiru Usman Bauchi. Kashim Shettima, Atiku Abubakar da Nuhu Ribadu sun je sallar.
Hedkwatar tsaro ta fara gudanar da bincike kan sojojin da suka janye daga makarantar GGCSS Maga, kafin kawo harin 'yan bindiga. An fara gudanar da bincike.
Labarai
Samu kari