Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rundunar 'yan sandan Benue ta kama mutum 10 da ake zargi da kashe shugaban MACBAN na Benue, Alhaji Ardo Risku Mohammed, tare da abokinsa Yakubu Isah.
Rahotanni sun nuna cewa wasu hatsabiban 'yan bindiga sun sace sace mai martaba Ojibara na Bayagan, watau Oba Kamilu Salami, a safiyar ranar Asabar din nan.
Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya gana da Bola Tinubu a fadar shugaban kasa kan rikicin siyasar da ta barke bayan juyin mulki a Guinea-Bissau.
Gwamnan Delta da wasu manyan jiga-jigai a jihar Delta sun halarci jana'izar tsohon gwamna a lokacin mulkin sojoji, Paul Ufuoma Omu a wata coci yau Asabar.
An shiga fargaba a birnin Asaba da ke jihar Delta bayan gano gawar tsohuwar Alkalin Delta, Mai Shari'a, Ifeoma Okogwu, an daure ta an kuma lalata gidanta.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya tura sunayen mutane 32 da ya nada a matsayin jakada zuwa ga Majalisar Dattawan Najeriya domin tantancewa da tabbatar da su.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana farin cikinsa bayan Najeriya ta samu nasarar komawa Majalisar kula da harkokin teku ta duniya, IMO bayan shekaru 14.
Kungiyar ANTP ta karyata jita-jitar cewa fitaccen jarumin Nollywood, Lere Paimo (Eda Onile Ola) ya rasu, tana tabbatar da cewa yana raye kuma lafiya kalau.
Gwamna Nasir Idris na jihar Kebbi ya gana da Bola Tinubu a Abuja domin tattauna matsalolin tsaro da cigaba, tare da godewa gwamnati kan ceto daliban GGCS Maga.
Tsohon shugaban APC kuma tsohon gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana cewa gwamnatin Abba ta gaza shiyasa take nema. Wanda za ta dorawa.
Labarai
Samu kari