Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa Iran ta yarda za ta birne burinta na kera makamin nukiliya ba tare da wani sharadi na sakin kadarorinta ba.
NiMet ta fitar da hasashen yanayi na ranar Juma'a, 17 ga Afrilu, 2026, inda ta ce za a samu ruwan sama da iska mai ƙarfi a wasu jihohin Najeriya.
‘Yan sanda sun kama Omoyele Sowore a Babbar Kotun Abuja bayan ya jagoranci zanga-zangar ‘Free Nnamdi Kanu’. Lauyoyinsa sun ce kamun nasa ya saba doka.
Gwamnatin Najeriya ta fitar da farashin gidajen da Bola Tinubu ya gina domin sayarwa 'yan kasa. An bayyana hanyoyin da za a bi wajen mallakar gidajen a jihohi.
A wannan labarin, za a ji cewa daya daga cikin masu jan tawagar 'yan ta'adda, Babawo Badoo ya koma ga Mahaliccinsa bayan ya yi kokarin kwace makamin sooja.
A labarin nan, za a ji cewa bayan rahoton da DSS ta fitar, gwamnatocin Ondo da Kogi sun tashi haikan domin kare harin yan ta'addan ISWAP a sassan jihohin.
Alhaji Aliko Dangote ya bayyana cewa zai sayar da hannun jarin matatar shi na kashi 10 zuwa 15 a shekara mai zuwa. Ya bayyana cewa zai fadada matatar.
Gwamnatin Najeriya ta yi martani kan harajin 15% da shugaban Amurka, Donald Trump ya kakakba wa kasar da bukatar karbar bakin da aka kora daga Amurka.
Hukumar Kiyaye Hadurra ta Kasa reshen Ondo ta tabbatar da mutuwar mutum takwas a hadarin wata tirela mai dauke da buhunan siminti ranar Laraba da daddare.
Gwamnatin tarayya ta yi ta’aziyya ga mutanen Neja bisa gobarar tankar man fetur da ta kashe fiye da 30, ta umurci NEMA da NOA su taimaka da wayar da kai.
Babban hafsan tsaro, Janar Christopher Gwabin Musa, ya bayyana cewa nan da wani lokaci kadan za a kawo karshen ayyukan 'yan bindiga da 'yan Lakurawa.
Labarai
Samu kari