Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma Sanata mai wakiltar Zamfara ta Yamma ya soki masu neman shugaban kaaar Amurka, Donald Trump, ya tsoma baki a harkokin Najeriya.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta ce za a kama duk wani jami’in dan sanda da aka gano yana ba babban mutum kariya, bisa umarnin sufetan 'yan sanda, Egbetokun.
Majalisar Tattalin arziki ta kasa (NEC) ta amince da ware Naira biliyan 100 domin gyara cibiyoyin horar da jami'an yan sanda da sauran hukumomin tsaro a kasar nan.
Kungiyar NDYC daga Kudancin Najeriya ta roƙi Bola Ahmed Tinubu ya ƙi amincewa da yunkurin batanci da ake yi wa karamin ministan tsaro, Mohammed Matawalle.
Majalisar wakilai ta bukaci gwamnati ta bayyana sunayen wadanda ke daukar nauyin ta’addanci da garkuwa, domin tabbatar da hukunci a fili da kuma kare al’umma sosai.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya kara nada sababbin ministoci a shekarar 2025 da muka fara bankwana da ita, sai dai babu wanda ya kora kawo yanzu.
Majalisar dattawa ta amince da bukatar Shugaba Bola Tinubu na tabbatar da nadin tsohon hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa a matsayin sabon ministan tsaro
An samu hargitsi a majalisar dattawa yayin da ake kokarin tantance sabon ministan tsaro, Christopher Musa. Wasu 'yan majalisa sun dage sai an yi wa Musa tambayoyi.
Wani lauya mazaunin Abuja, Pelumi Olajengbesi ya yaba da nadin tsohon babban hafsan tsaro, Janar Christopher Musa a matsayin Ministan Tsaron Najeriya.
Labarai
Samu kari