Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Hukumar Kula da Harkokin Shari'a ta Jihar Kano ta dakatar da wani rijistara da babban jami'in kotu kan zarge-zargen aikata laifuffuka masu girma.
Majalisar Dattawa ta kira ministocin kudi, kimiyya da tsaro domin bayyana yadda shirin Safe School ya lalace bayan kashe dala miliyan 30 da biliyoyin naira.
Sabon ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa mai ritaya ya bayyana cewa ba za a cigaba da sulhu da 'yan ta'adda ko biyan kudin fansa ba.
A labarin nan, za a ji cewa jirgin saman gwamantin Najeriya da aka saka a kasuwa kimanin watanni biyar da suka gabata ya yi kwantai, an janye shi daga kasuwa.
Gwamnan jihar Rivers, Sir Siminalayi Fubara ya kara samun sabani da 'yan majalisar jihar da ke yi wa Wike biyayya. Fubara ya musu martani kan daukar ma'aikata.
Majalisar dattawan Najeriya ta bayyana takaici game da yadda 'yan ta'adda da masu mika masu bayanan sirri a kasa ke ci gaba da kawo cikas a Najeriya.
Khalifa Muhammadu Sanusi II ya bayyana yadda marigayi Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya ke masa addu'a a shekarun baya da yadda ya dawo Sarautar Kano saboda addu'arsa.
Rundunar 'yan sanda ta yi ram da wani karamin yaro dan shekara 17, Amir, wanda ake zargi da caka wamatar aure wuka har lahira a Maidugurin jihar Borno.
A labarin nan, za a ji cewa sunayen wasu tsofaffin shugabanni a Najeriya da za su zama jakadun kasar nan bayan umarnin shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu.
Labarai
Samu kari