Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Tsohon shugaban majalisar dattawan Najeriya, Bukola Saraki da tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, za su gurfana a gaban kotu kan tuhume-tuhume.
Hukumar CDCFIB ta kori jami’an shige da fice 11, ta ladabtar da wasu 21 saboda cin hanci, karya doka da rashin ladabi, inda ta kuma ja kunne sauran jami'an NIS.
Rundunar 'yan sanda ta kama wani mutum mai suna Emmanuel Wakili da ake zargi da kashe mawakin gargajiya, John Zuya a Tafawa Balewa da ke jihar Bauchi.
Hukumomin majalisar dinkin duniya sun yaba wa Najeriya kan kula da 'yan gudun hira a sansanoninsu. UN ta yaba wa Najeriya ne bayan wani taro da ta yi na kwana 3.
'Yan bindiga sun saki mutum 19 da suka yi garkuwa da su a Katsina, bayan tattaunawar zaman lafiya karkashin shirin 'Operation Safe Corridor' a Katsina.
Majalisar wakilai ta amince da kudirin dan majalisar Cross River, Bassey Akiba na hana masu gidajen haya kara sama da 20% don saukaka wa talakawa.
Farashin amfanin gona ya ruguzo a birnin tarayya Abuja. An samu sauki a kasuwannin Abaji, Gwagwalada. Farashin masara, wake, dawa, gero, gari sun sauka sosai.
A labarin nan, za a ji cewa Gwamna Abba Kabir Yusuf ya samu karin lambar yabo, wannan karon daga kungiyar Injiniyoyi ta NICE saboda ingantattun aiki a Kano.
Gwamna AbdulRahman AbdulRazaq ya yi jimamin rasuwar tsohon sakataren gwamnatin jihar Kwara, Sir Joseph Aderibigbe, wanda ya rasu yana da shekara 104.
Gwamnan jihar Neja ya yafewa daliban jami'ar Abdulkadir Kure da suka fara karatu kudin makaranta na zangon 2024|2025. Ya ba dukkan daliban kyautar N100,000.
Labarai
Samu kari