Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
Wani mai POS ya samu shigar kudi naira miliyan 280 cikin asusunsa daga wani da bai sani ba, sai ya hau kashe kudin, ya siya gidaje da motoci har aka kama shi.
Rundunar yan sandan Najeriya ta gurfanar da wani mutum mai suna Nwafor Onyebuchi a kotun majistare kan zarginsa da sace kudi Naira miliyan 21 mallakar coci.
Matashi ya haddasa cece-kuce a soshiyal midiya yayin da ya bayyana dalilin da yasa ba zai iya auren mace da ke karbar miliyan 5 a matsayin albashi ba duk wata.
Wata mata ta bayyana cewa, ba aiki ne mai sauki mace ta zama uwa ba, hakan na da matukar wahala duba da wasu abubuwa masu daukar hankali na renon jariranta.
Rahoron da muke samu daga jihar Kaduna ya bayyana dalibai mata na sakandare suka tsere daga hannun wasu tsagerun 'yan bindigan da suka sace su a jihar Kaduna.
Gwamnan jihar Adamawa da aka zaba ya bayyana jawaban hakuri ga mazauna jiharsa bayan da ya lashe zaben gwamna a karo na biyu a yau Talata 18 ga watan Afrilu.
Wata tsohuwa ta yi fice sosai a intanet bayan wani bidiyon TikTok ya nuno lokacin da take jerawa da mijinta a ranar aurensu, bidiyon ya yadu a soshiyal midiya.
A wani labari mai daukar hankali da damuwa, wani mutum ya bakunci kiyama yayin da wasu mafarauta suka bindige shi sun zaci zomo ne a cikin daji ba mutum ba.
Rahoton da muke samu daga jihar Adamwa ya bayyana cewa, Aisha Binani ta jihar Adamwa ta fadi zaben bana, inda aka sanar da Ahmad Umaru Fintiri a mai nasara.
Labarai
Samu kari