Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Hukumar shari'a ta kasa (NJC) ta samu korafe-korafe kan wasu alkalai. Hukumar NJC ta kuma ba da shawarar nada sababbin alkalai a kotun daukaka kara.
Shugaba Bola Tinubu ya nada Adedayo Laniyi a matsayin shugabar cibiyar Maryam Babangida ta bunkasa mata tare da kafa sabuwar majalisar gudanarwa.
A jiya Gwamnonin Borno, Yobe da sabon Gwamnan da za ayi a Katsina, da shugaban hukumar EFCC na kasa da Abike Dabiri-Erewa sun zauna da shugaba Muhammadu Buhari.
Daga karshen Afrilun nan, ma’aikatan gwamnati su samu karin 40% a albashinsu. Wani kwamiti ya bada shawarar yin hakan a dalilin janye tallafin fetur da za ayi.
Babbar Kotun jiha mai zama a birnin Ondo ya sauke mai martaba sarki da ake ganin ƙimarsa, Oba Babajide Lawrence Oluwole, saboda ba ɗan gidan sarauta ba ne.
Rahotanni daga mazauna kauyen Unguwan Liman sun nuna cewa yan ta'adɗa sun kashe Magajin Gari, sun kuma yi awon da mutane maza da mata da yawa a jihar Kaduna.
An samu ɓarkewar mummunan rikici a tsakanin manoma da makiyaya a jihar Plateau. Rikicin wanda ya auku a ƙaramar hukumar Mangu, ya janyo asarar ɗumbin rayuka.
Wata mata ta shiga matsi, ta ci bashin bankin da ya kai ta ga siyar da diyarta ga wata mata. Rahoto ya bayyana yadda lamarin ya faru da kuma yadda aka kama ta.
Rahoton da muka samo ya bayyana sunayen sanatocin da suka yi nasarar tsallakewa a zaben da aka kammala a kasar nan a watan Afrilun da muke cikinsa yanzun nan.
Wani matashi ya jawo cece-kuce a kafar sada zumunta yayin da ya sayi kaya a kasuwa, ya nemi a sanya sunan mahaifiyarsa a madadin nasa saboda tsaron dukiya.
Masana sun yi bincike, sun ce ba lallai a yi salla a ranar Juma'a mai zuwa ba saboda wasu dalilai na yanayi da kuma hasashen da suka yi a kwanann nan a waje.
Labarai
Samu kari