Tsohon Gwamnan Jihar Kogi,Alhaji Ibrahim Idris, ya rasu yana da shekaru 77 a birnin Landan na Birtaniya, bayan ya shafe shekaru tara yana mulkin jihar.
Tsohon Gwamnan Jihar Kogi,Alhaji Ibrahim Idris, ya rasu yana da shekaru 77 a birnin Landan na Birtaniya, bayan ya shafe shekaru tara yana mulkin jihar.
Hukumar SMEDAN ta sake bude shirin tallafin N50,000 ga kananan 'yan kasuwa ns kyauta, amma masu anfani dole ne su dauki akalla ma'aikaci daya aiki.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar ceto fararen hula da 'yan ta'addan Boko Haram suka sace a Borno. An ba mutanen da aka ceto kulawar da ta dace.
Tsohon hadimin Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad ya ce bai taɓa ɗora wa Goodluck Jonathan alhakin Boko Haram gaba ɗaya ba, domin tsaro nauyi ne na kowa.
'Yan bindiga dauke da makamai sum yi jami'an hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC) kwanton bauna a jihar Kebbi. 'Yan bindigan sun kashe jami'ai 3 a harin.
Gwamnatin jihar Katsina ta yi magana kan sace tsohon janar tare da matarsa da 'yan bindiga suka yi. Ta bayyana irin kokarim da take yi domin ganin sun kubuta.
Yayar tsohon ministan makamashi a Najeriya, Busayo Adegoke John-Paul, da 'ya'yanta tagwaye sun samu 'yanci bayan an sace su a Ibadan cikin daren nan.
Fasto Johnson Suleman ya bukaci Shugaba Bola Tinubu da ya dauki mataki mai tsauri kan masu daukar nauyin ta’addanci a Najeriya ko kuma ya sauka daga mulki.
Hukumar zabe ta kasa, INEC ta bayyana Kano a matsayin jihar da aka samun sababbin masu rijistar zabe yayin da ake dab da kammala aikin a fadin Najeriya.
Sanatan Borno ta Kudu, Ali Ndume ya bayyana cewa yan Arewa maos Gabas za su saka wa shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu da kuri'insu bisa aikin titin Gombe zuwa Biu.
Tsohon Manjo Janar Abubakar Rabe da matarsa da aka sace a jihar Katsina sun bayyana a wani sabon bidiyo suna rokon gwamnati ta taimaka wajen ceto su.
Labarai
Samu kari