Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya musanta rahotannin haɗakarsa da Peter Obi gabanin zaɓen shugaban ƙasa na 2027 a Najeriya.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu ya amince da biyan albashin ma'aikata na watan Yuni daga gobe Litinin 10 ga watan Yuni saboda yin bukukuwan sallah cikin walwala.
Gwamna Seyi Makinde ya sanar da ɗaukacin al'ummar jihar Oyo cewa ya amince da shawarar sarakunan da ke da alhakin naɗa sabon Olubadan na ƙasar Ibadan.
Gwamna Abba Kabir Yusuf zai gina dakunan bincike 300 da samar da malamai 10,000 domin inganta ilimi a jihar. Hakan ya biyo bayan dokar ta baci ga ya saka ne.
Ma'aikata a Najeriya sun yi Allah wadai kan matsayar gwamnonin jihohi game da mafi karancin albashi da ake tababa bayan Shugaba Bola Tinubu ya fitar da N62,000.
An yi kwakkwaran bincike kan wani faifan bidiyo da ke yawo a kafofin sadarwa na Sanusi II yana sukar gwamnati, an tabbatar bidiyon an yi ne tun 2022 a Lagos.
Gwamnatin jihar Kano ta ayyana dokar ta-baci a kan sha’anin ilmi. An fara ne da kara kason ilmi a kasafin kudin 2024. Abba zai kara daukar ma’aikata 10, 000.
Shehu Sani ya yi mamakin yadda gwamnan Edo ya gamsu da biyan N70,000 a matsayin mafi karancin albashi amma wasu gwamnoni sun gaza amincewa da hakan.
Dangi da ahali da ma abokai na Mr. Ibu na neman yadda za su yi jana'izarsa bayan shafe kwanaki ba a yi bisonsa ba a jiharsu. An bayyana abin da ake nema.
An bayyana yadda wasu mutane suka mutu a jihar Legas yayin da masallaci ya rushe a kansu suna tsaka da sallah a wani yankin jihar da ke Kudancin Najeriya.
Labarai
Samu kari