Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Fitaccen malamin Kirista, Enoch Adeboye ya bayyana cewa Allah ya riga ya zabi shugaban Najeriya na gaba kafin zaben 2027, yana cewa ikon Allah ya fi karfin siyasa.
Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya tsara cin bashin da zai gyara tattalin arzikin kasar nan cikin sauki. An bayyana yadda ya tsara cin bashin a bana.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP) a zaben 2023, Peter Obi ya yi Allah wadai da kisan da aka yiwa jami'an 'yan sanda a jihar Zamfara.
Rundunar 'yan sandan Najeriya hadin gwiwa da mafarauta daga hukumar tsaro ta farin kaya (DSS) sun fatattaki wasu sansanin 'yan ta'adda da su ka addabi Abuja.
Hukumar karbar korafe-korafe yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano ta kaddamar da bincike kan wata badakala da ta shafi tallafawa masu kananan sana’o’i.
Gwamnatin jihar Kano ta samar da asibiti a kasa mai tsarki domin duba Alhazan jihar masu gudanar da aikin Hajjin bana na shekarar 2024 a Saudiyya.
Wani jigo a PDP, Dare Glintstone Akinni, ya nemi kungiyoyin kwadago da su mika bukatu hudu ga gwamnatin Bola Ahmed Tinubu kan mafi karancin albashi.
Wani kansila a jihar Kano ya dauki nauyin karatun marayu 120 tun daga karama har zuwa babbar sakandire. Ya kuma yi alkawarin tallafa masu ko ba ya kan mulki.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta samu nasara a zaben kananan hukumomin jihar Yobe. Jam'iyyar ta lashe dukkanin kujeru 17 da na kansiloli.
Rahotanni sun bayyana cewa wasu gungun 'yan bindiga sun shiga rukunin gidajen malaman majami'ar St. Thomas Parish da ke Kaduna, sun yi awon gaba da Rabaran Gabriel.
Labarai
Samu kari