Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya duba mutane da dama kafin zabar abokin takara a zaben 2027. Daga cikinsu har da Ngozi Okonjo Iweala.
Shugaban kungiyar Kiristoci ta Najeriya (CAN) a jihohin Arewa 19 da birnin Abuja, Joseph Hayab, ya yi martani ga shugaban kasar Amurka, Donald Trump.
Fitaccen malamin Musulunci, Sheikh Ibrahim Masari ya yi martani kan yarjejeniyar Samoa ya ce ya kamata a rinka yin adalci ga wadanda ake so da wadanda ba a so.
Majalisar limamai da malaman Musulunci a jihar Kaduna sun yi Allah wadai da yarjejeniyar Samoa da gwamnati ta sanyawa hannu inda suka shawarci Majalisun Tarayya.
Shugaban kasa, Bola Tinubu ya jajantawa Ministar kasuwanci da masana'antu, Doris Uzoka-Anite game da rasuwar mahaifiyarta mai suna Victoria Immaculata Uzoka.
Gwamnatin tarayya ta amince da shigo da wasu muhimman kayan abinci ba tare da biyan kuɗin haraji ba, kamar yadda Ministan noma, Abubakar Khadi ya sanar a Abuja.
Kalandar musulunci ta kunshi watanni 12 daga farko zuwa karshe kamar dai kalandar bature. A cikin watanni 12 akwai watanni hudu masu alfarma da aka ware.
An samu cece-ku-ce kan yarjejeniyar Samoa da gwamnatin Najeriya ta sanyawa hannu a makon da ya wuce. Legit ta fayyace gaskiya kan abin da yarjejeniyar ta kunsa.
Matasa a jihar Kano sun fara barranta kansu da duk wani yunkuri na marawa auren jinsi da dangoginsa baya a kasar nan, inda su ka gudanar da zanga-zanga a yau.
Hukumar Hisbah ta nesanta kanta da gayyatar kungiyar da aka gano ta na cusa ra'ayin auren jinsi da dangoginsa 'WISE' a Kano, inda ta ce ba ta san jami'in ya je ba.
Shugaban sashen kiwon lafiya na hukumar Hisbah a Kano, Idris Ahmed ya fito ya yi karin haske kan zargin da aka yi na yana kare 'yancin masu auren jinsi.
Labarai
Samu kari