Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Rundunar yan sandan Najeriya ta bayyana cewa yan bijilanti ne a bidiyon da ake yadawa na wasu mutane na wucewa kusa da jami'an a kan babura a jihar Katsina.
Gwamnan Binuwai, Hyacinth Alia ya zargi wasu 'yan siyasa da ke zaune a babban birnin tarayya Abuja ne su ke daukar nauyin ta'addanci da ke jawo asarar rayuka.
Ministan harkokin cikin gida, Olabunmi Tunji-Ojo ya bukaci 'yan Najeriya da su kara ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu lokaci ya magance matsalolin kasar nan.
Babban malamin addinin Musulunci a Najeriya, Dakta Ahmad Gumi ya bayyana sabuwar matsayarsa a kan fita zanga zanga. Ya ce idan ba shugabanci za a samu matsala.
Kungiyoyin matasan Najeriya sun yi martani ga Nyesom Wike kan amfani da dandalin Eagle Square domin gudanar da zanga zanga. Damilare Adenola ne ya yi martanin.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike ya fara tattaunawa da matasan birnin domin kakkabe ra'ayinsu na shiga zanga-zanga saboda illarsa.
Kungiyar Arewa Youth Assembly, ta ba shugaban matatar man Dangote shawara kan rikicinsa da hukumomi a Najeriya. Kungiyar ta ce ya bi doka kawai ya huta.
Wani matashi a jihar Neja ya fada komar 'yan sanda bayan ya yi kora ga jama'a da su fito zanga-zangar da ake shirin fara gudanarwa a fadin kasar nan.
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar da cewa wani dan majalisar dokokin jihar na hannunta kan zargin hada baki da 'yan bindiga wajen tafka ta'asa a jihar.
Dan takarar shugaban kasar Najeriya karkashin jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi ya fadi matsayarsa kan shriin zanga-zanga da matasa ke yi a watan Agusta.
Labarai
Samu kari