A cikin kwanaki biyu da suka gabata, majiyoyi sun ce mabiyan Ado Aleiru na bibiyar wani dan ta'adda, Kachalla Muhammadu a dazukan Matazu da Musawa.
A cikin kwanaki biyu da suka gabata, majiyoyi sun ce mabiyan Ado Aleiru na bibiyar wani dan ta'adda, Kachalla Muhammadu a dazukan Matazu da Musawa.
Malamin addinin Musulunci, Sheikh Adamu Muhammad Dokoro ya ce gwamnati ba ta shirya daukar mataki ba tun kafin abin ya faru inda ya ce sun dade suna gargadi.
Rundunar sojojin Najeriya ta bayyana dumbin nasararo da dakarunta suka samu kan ƴan ta'adda, ƴan bindiga da sauran miyagu a faɗin kasar nan a watan Yuli.
Lauyan kare hakkin dan Adam, Inibehe Effiong, ya ba shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu shawara kan hanyar kawo karshen zanga-zangar da ake yi a fadin kasar nan.
A maimakon a shirya zanga-zangar lumana a ranar 1 ga watan Agusta 2024, sai aka ji bata-gari su na barna a wasu wurare. Mun tattaro irin barnar da aka yi a Kano.
A ranar farko na zanga-zangar adawa da manufofin gwamnatin tarayya ne wasu bata-gari su ka rika fasa shaguna tare da dibar kayan mutane da sunan sun ci ganima.
Gwamnan jihar Gombe, Alhaji Muhammadu Inuwa Yahaya, ya yi karin haske kan dalilin da ya sa bai sanya dokar hana fita ba a jihar yayin zanga-zanga.
Bashir Alhassan mai shekara sama da 60 ya na cikin wadanda suka fita zanga-zanga a Kano. Tsohon ya shaidawa Legit abin da ya fitar da shi kan tituna a shekarunsa.
Gwamna Babagana Umaru Zulum na jihar Borno ya ɗage dokar hana fita na wucin gadi, ya kuma miƙa sakon ta'aziyya ga iyalan waɗanda suka mutu a harin bom.
Bola Tinubu ya kawo cigaba a asusun kudin waje da wasu bangarori X a shekara. Olusegun Dada, ya jero wasu cigaba da aka samu a tattalin arziki a mulkin APC.
Labarai
Samu kari