A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Iran da ke zaman sulhu da Amurka a Islamabad ta ja kunnen Trump a kan duk wani yunkuri na bi ta mashigar Hormuz da karfi.
Gwamnatin Tarayya ta fitar da jerin sunayen mutane da ƙungiyoyi 48 da aka ayyana a matsayin wadanda ke tallafa wa ayyukan ta'addanci a Najeriya na shekarar 2026.
Wasu daga cikin 'yan kunar bakin wake mata guda biyu sun shiga hannun hukumomi. 'Yan kunar bakin waken dai sun tayar da bama-bamai a jihar Borno.
Kimanin matafiya 20 ne rahotanni suka ce wasu ‘yan bindiga sun yi garkuwa da matafiya a kan hanyar Sagamu-Ijebu-Ode a ranar Lahadi da misalin karfe 9 na dare.
Jirgin dakarun sojin saman Najeriya ya tafka hatsari a ƙauyen Tani dake ƙaramar hukumar Igabi ta jihar Kaduna. Matuƙin jirgin cikin gwanancewa ya tsira da ransa.
Rahotanni sun yadu cewa 'yan ta'addan Boko Haram sun kwararo zuwa jihar Neja daga Jamhuriyar Nijar da Jamhuriyar Benin. An gano gaskiya kan batun.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya bayyana alhini kan harin kunar bakin wake da wata mace ta kai, da ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 18
An kubutar da mutane biyu da aka yi garkuwa da su a ranar Lahadi bayan wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki kauyen Guto da ke Bwari a babban birnin tarayya Abuja.
Kungiyar gwamnonin Najeriya ta bayyana cewa karin albashi da gwamnatin tarayya ke kokarin yi zai iya kawo tasgaro da rushewar wasu jihohi a Najeriya.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya shawarci shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubi da ya rika duba cancanta wajen nada mukamai a gwamnatinsa.
Wasu Alhazai mutum biyu na jihar Kebbi sun riga mu gidan gaskiya. Gwamnatin jihar ta tabbatar da rasuwarsu inda ta mika sakon ta'aziyya bisa wannan rashi.
Labarai
Samu kari