Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar kai Primate Ayodele kotu.
Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar kai Primate Ayodele kotu.
Rahotanni sun nuna cewa wasu ƴan bindiga da ba a san ko su waye ba sun yi awon gaba da shugaban riƙo na ƙaramar hukumar Kabba/Bunu a jihar Kogi, Barista Dare.
Hon. Alhassan Ado Doguwa ya fito yana sukar Rabiu Musa Kwankwaso kwanaki a jihar Kano. Sa’n ‘dan majalisar a siyasa, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa ya yi masa raddi.
Farfesa Ahmad Bello Dogarawa ya yi kira ga shugabannin da ke mulki a hudubar ranar Juma’a. Hudubar ta tunawa masu mulki cewa dole kowa ya yi adalci.
Babban hafsan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa ya ce za su hsiga tsakani don magance tashin tashinar da masu zanga zanga suka jawo a ƙasar nan.
Gwamnatin tarayya ta musanta cewa ta na da hannu cikin matsalolin sadarwa da ake fuskanta a kasar nan, duk da kalubale da aka fuskanta dab da zanga-zanga
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar karfafi matasa masu zanga zangar adawa da tsadar rayuwa a Najeriya, ya bukaci Bola Tinubu ya sauraresu.
Mai martaba sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II ya yi kira ga matasa da su yi taka tsantsan, kar su bari ayi amfani da su wajen rusa Kano da Arewa.
Gwamnan jihar Jigawa, Umar Namadi ya tunatar da masu zanga zanga a jihar cewa ka da su manta samu da rashi duk na Allah ne, babu wanda zai iya talauta wani.
Kungiyar gamayyar jam'iyyun siyasa a Najeriya, CUPP ta ce shugaba Bola Tinubu ya yi kuskure wajen hanyoyin da zai bi wajen shawo kan matasa masu zanga zanga.
Labarai
Samu kari