A labarin nan, a a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da matakin da za a dauka bayan yan Boko Haram sun hallaka birgediya janar a Borno.
A labarin nan, a a ji cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sanar da matakin da za a dauka bayan yan Boko Haram sun hallaka birgediya janar a Borno.
Gwamnatin tarayya ta ce Najeriya na nan cikin kwanciyar hankali duk da gargadin da Amurka ta fitar, tana mai jaddada cewa cibiyoyi na aiki yadda ya kamata.
Kungiyar ma'aikatan jami'a ta kasa SSANU na shirin tsunduma yajin aiki a gobe Alhamis. Hakan ya biyo bayan wa'adin mako biyu da kungiyar ta ba gwamnati ne.
Alhaji Muhammad Abubakar Sa'ad III, sarkin Musulmi da ke Sokoto, ya bayyana cewa ya shirya tsaf domin bin duk wata doka da gwamnatin jihar Sokoto za ta gindaya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya kai ziyara gidan wani kwamandan 'yan banga da aka kashe domin yin ta'aziyya ga iyalansa. Gwamnan ya yi ruwan addu'a.
Majalisar wakilan tarayya ta fara karatun farko kan kudirin kirkiro sabuwar jihar Etiti a shiyyar Kudu maso Gabashin Najeriya domin jihohin yankin su zama 6.
Ɗan majalisa Cyril Hart ya zargi mataimakin kakakin majalisar wakilai, Benjamin Kalu da ware su sabbin zuwa majalisa a duk lokacin da ake muhawara kan wasu lamurra.
Hon. Ahmad Jaha, ɗan majalisa mai wakiltar mazaɓar Damboa/Gwoza/Chibok, ya ce sakacin jami'an tsaro da jama'a ne yasa aka samu tashi bam a jihar Borno a kwanan nan.
Rundunar yan sanda a birnin tarayya Abuja ta tabbatar da fadowar gini kan wasu mutane a yammacin jiya Litinin. Hadarin ya yi sanadiyyar jikkata mutane uku.
Kamfanin NNPC ya ce ya kafa dokar ta-baci kan hako mai. Ya ce wannan wani yunkuri ne na kara yawan danyen man fetur da Najeriya ke hakowa da kuma bunkasa arzikinta.
'Yan bindigan da suka sace mahaifiyar Dauda Adamu Kahutu wanda aka fi sani da Rarara sun bukaci a ba su N900m a matsayin kudin fansa kafin su sako ta.
Labarai
Samu kari