Mutumin da ke ikirarin shugabantar hukumar PFIPC, Adeniyi Adeyemi, ya aika da budaddiyar wasika ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bukaci a kafa kwamiti.
Mutumin da ke ikirarin shugabantar hukumar PFIPC, Adeniyi Adeyemi, ya aika da budaddiyar wasika ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya bukaci a kafa kwamiti.
Mujallar Bloomberg ta zaƙulo attajiran Afrika 7 a jerin 500 na duniya a watan Mayun 2026, inda Aliko Dangote da Abdussamad Rabiu suka wakilci Najeriya.
Tsohon gwamnan jihar Ogun, Olusegun Osobo ya bayyana yadda ya yi mu'amala da tsohon shugaban soji a Najeriya, Janar Ibrahim Badamasi Babangida a 1985.
Mutane sun shiga wani irin yanayi bayan ganin wani bidiyo na wasu tsofaffi mata suna aikin leburanci inda wasu ke tausayawa musu ganin yadda shekarunsu suka ja.
A jiya Talata Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya cika shekaru 100 da haihuwa a kalandar Musulunci. Legit ta yi waiwaye kani tarihi da abubuwa na musamman a rayuwarsa.
Fitaccen dan TikTok a Arewacin Najeriya, Al'ameen G-Fresh ya yi martani kan maganganun da Sadiya Haruna ta yi inda ta bankada sirrin aurensu baki daya.
Sayyada Sadiya Haruna, fitacciyar jarumar TikTok, za ta amarce karo na bakwai. Za a daura aurenta a garin Maiduguri dake jihar Borno da Honorabul Babagana Audu.
Rahotanni da muke samu yanzu na nuni da cewa fitaccen jarumin Nollywood, Olu Jacobs ya rigamu gidan gaskiya. Sai dai matarsa Joke Silva ta karyata rahoton.
Sanata Shehu Sani ya bayyana yadda ya ceto Cif Olusegun Obasanjo daga shan duka a gidan yari a lokacin da Janar Abacha ya daure su a gidan yari a shekarar 1995.
Kamfanin jaridar This Nigeria ya zabi gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf a matsayin gwarzon gwamna na shekarar 2024. An zabe shi ne saboda jarumta da ya nuna.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi alkawarin tallafawa wani matashi mai suna Umar Ibrahim Umar domin ya fara sana'ar POS. Matashin ne ya fara neman taimako.
Mutane
Samu kari