Latest
Fitaccen jarumin fina-finan ban dariya na Kannywood, Mustapha Badamasi wanda aka fi sani da Naburaska a masana’antar fim, ya taimaka wurin sakin ‘yan gidan yari
Mataimakin shugaban kungiyar Kiristocin Najeriya reshen Arewa, Rabaran John Hayab ya tabbatar da faruwar lamarin, kamar yadda Punch ta ruwaito a yau dinnan.
Asusun lamunin duniya IMF ya bayyana cewa Najeriya da sauran kasashen Afrika na cikin halin barazanar tashin farashin kayan abinci, da man fetur sakamakon yakin
Jagoran APc na kasa kuma ɗan takarar shugaban ƙasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya gana da gwamnan jihar Ebonyi, Dave Umahi, a babban birnin tarayya Abuja yau.
An dauki wannan sukan nata a matsayin gugar zana ga shugaba Recep Tayyip Erdogan game da zamansa a kujerar mulki ta alfarma. An dai daure ta na shekaru biyu.
Cocin nan na Redeemed Christian Church of God wanda aka fi sani da RCCG zai kafa sashen siyasa da shugabanci a ko ina a kasar nan yayin da ake shirin zaben 2023
Sakataren watsa labarai na kungiyar tuntuba ta arewa, ACF, Emmanuel Yawe ya riga mu gidan gaskiya. Daily Trust ta rahoto cewa Yawe, mai shekaru 65 ya rasu k
An sace wasu masallata a yayin da yan bindiga suka kai hari a masallaci a ƙaramar hukumar Giwa ta jihar Kaduna. Wasu majiyoyi daga kauyen sun tabbatar da harin
Wata budurwa bayan rabuwa da saurayinta wanda suka haifi yara tare. ta je har gidansa ta watsa man fetur, ta cinna wa gidan wuta sun kone baki ɗaya harda budurw
Masu zafi
Samu kari