Latest
A matsayin shirye-shiryen gagarumin zaben 2023 da ke karatowa, sakataren watsa labaran jam’iyyar New Nigerian People’s Party (NNPP), Ambasada Agbo Majo ya ce ya
Lamarin tamkar wasan kwaikwayo da kaduwa tare da rashin imani sun cika garin Thika na kasar Kenya a yayin wani atisaye na kalubalantar yawan bara a kan tituna .
Saraki wanda ya samu wakilcin shugaban kwamitin yakin neman zabensa na shugaban kasa a 2023, Farfesa Tyorwuese Hagher, ya ce APC ta kasa cika alkawuran da ta da
Ma’abota amfani da kafafen sada zumuntar zamani sun dinga tsokaci a karkashin wata wallafar wani matashi ta bidiyon dakin sa wanda ya yi kaca-kaca. Mutumin mai
Halimah Oguntoyinbo ta na cikin mutanen da suka shiga hannun ‘yan bindiga a titin Abuja. Wannan mata tayi aure a 2021, ta na daf da gama digirgir a ABU Zaria.
Wata kamfanin lauyoyi a Kaduna mai suna Moonlight Attorneys, a ranar Litinin, ta yi karar wani Yusha'u Abdullahi a kotun shari'a saboda kin biyan kudin N100,000
Wani babban jigo a APC kuma tsohon ɗan takarar gwamna a jihar Kwara, ya tabbatar da sauya sheka daga jam'iyyar mai mulki zuwa ta tsagin jam'iyyar hamayya PDP.
Sifeto Janar na yan sanda, IGP Baba Alkali, ya jinjinawa wasu jami'an yan sanda biyu da suka nuna kwarewa wajen aikinsu ta hanyar hana zuciyarsu tafi karfinsu.
Rikicin dai ya faro ne a lokacin da Sanata George Sekibo daga jihar Ribas, yayin da yake dogaro da doka ta 10 da 11 na majalisar dattawa, inda ya tunawa takwaro
Masu zafi
Samu kari