Latest
Jihar Borno - Wasu mutane biyar da ake zargin 'yan Boko Haram ne da suka hada da Mallam Isa, kwamanda a kungiyar, sun mika wuya ga dakarun sojojin Najeriya a B.
A bidiyon, an gano amaryar tsaye rike da hannayen mahaifiyarta a filin biki inda mai gabatar da shirin ta bukaci da ta fadawa mahaifiyarta za ta yi kewanta.
Jihar Kano - Kamfanin Raba Wutar Lantarki na Kano (KEDCO) ta ce zats dauke wutan lantarki na tsawon awanni takwas 8 a jihohin dake karshinta wanda ya hadaj.
Wata mata yar shekara 20 mai suna Caroline Barka, ta kashe mijinta, Dauda Barka, a Barkam Jihar Adamawa a ranar Juma'a a cewar yan sanda, The Nation ta rahoto.
Daya cikin yan ta'addan da suka tsere daga gidan yarin Kuje a Abuja yayin harin da aka kai a ranar 5 ga watan Yulin 2022 ya yi barazanar tarwatsa Najeriya. Dail
Wallafar Mansurah ta ja hankalin jama'a inda tayi kira ga 'dan takara shugabancin kasa na jam'iyya APC, Bola Ahmed Tinubu da ya ceto su, ita kuma kamfen kyauta.
Jarumin Kannywood, Ali Nuhu ya nuna damuwarsa kan sabon bidiyon da yan bindigar da suka sace fasinjojin jirgin kasa na Abuja-Kaduna suka saki inda suke zane su.
Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari, ya ta ya fitaccen ɗan siyasa, tsohon gwamnan Nasarawa kuma shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Adamu murnar karin shekara.
Rundunar yan sandan jihar Adamawa sun kama wata matar aure mai shekaru 20 kan zargin dabawa mijinta mai shekaru 38 wuka har lahira sanadiyar sun samun sabani.
Masu zafi
Samu kari