Latest
An ji labarin yiwuwar kai wa jirgin kasan Kaduna-Abuja hari tun tuni. Amma NRC ta ki daukar shawarar gwamnati da sojoji na cewa a daina yin tafiya cikin dare.
A zaben shugaban kasa na shekarar 2023, Ayodele Fayose wanda ya yi gwamna a jihar Ekiti a karkashin jam’iyyar PDP ya na goyon bayan takarar gwamna Nyesom Wike.
A jiya, an naɗa tsohon gwamnan Jihar Kano Sanata Rabiu Musa Kwankwaso a matsayin jagoran jam'iyyar New Nigeria People's Party (NNPP), The Nation ta ruwaito. The
Hukumar Kwastam, NCS, reshen Jihar Katsina ta kama buhunan aya, shinkafar kasar waje da motocci da wasu kayayyakin da kudinsu ya kai N42.793m, Daily Trust ta ra
ungiyar Masu Sufurin Man Fetur (ADITOP) da Kungiyar Dillalan Man Fetur ta Najeriya (IPMAN) sun rattaba hannu kan wata yarjejeniya domin tabbatar da samar da mai
Wata babbar kotun tarayya da ke zama a Kano, wacce alkali Jane Esienanwan Inyang ta yi hukunci ta dakatar da gwamnan Jihar Kano, Dr Abdullahi Umar Ganduje daga
Shanu 21 sun mutu a ranar Juma’a da yamma inda ake zargin guba aka sanya musu a kusa da kwalejin ilimin Jihar Kaduna (KSCOE) ta Gidan Waya da ke karamar hukumar
Yayin da kowace jam'iyyar diyasa ke faɗi tashin ganin ta kai gaci a babban zaɓen 2023 ɗake tafe, wani babban jigon PDP a Osun ya yi murabus ɗaga kasancewa mamba
Gwamnan jihar Kano, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya tafi kasar UAE bayan kammala taronajalisar zartarwa na jiharsa, ya bar mulki hannun mataimakinsa Gawuna.
Masu zafi
Samu kari