Latest
Kotun sauraron ƙararrakin zaɓen Najeriya za ta yanke hukunci kan ƙarar da Atiku da Peter Obi suka shigar a kan Tinubu suna neman kotun ta ƙwace nasarar da.
Kudin hatimi da gwamnatin Najeriya ta ke karba ya jawo an samu kusan Naira Tiriliyan 4. Za a ji za a raba Naira Tiriliyan 3.8 da Hukumar FIRS ta tara a asusu.
A garn Benin, da wani matashi ya ji labari sahibarsa za ta yi aure, sai Osayande Efosa ya aika hoton batsa ga wanda yake neman ta da niyyar lalata maganar.
Miyagun ƴan bindiga sun farmaki garin Jere na jihar Kaduna inda suka halaka bayin Allah, da sace mutane masu yawa. Ƴan bindigan sun zo ne da manyan makamai.
Wasu sun shiga ha’ula’i a lokacin da su ke tafiya a kan hanyar Abuja-Lokoja a makon jiya. Masu garkuwa da mutane sun yi gaba da fasinjoji bayan tare motoci
‘Yan taware a NNPP su na zargin ‘Yan bangaren Rabiu Musa Kwankwaso da handame Naira Biliyan 1. An juyo kan mutanen Kwankwaso a rikicin, za a binciki kudin fam.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani ya bayyana akdand aga abin da ya gani na hujjojin da jam'iyyar PDP ta bayyana a gaban kotu a kansa da kuma zaben da aka gudanar.
Rahoto ya bayyana yadda 'yan bindiga suka fara ci gaba da barna a jihar Zamfara, inda hakan ya kai ga aka garkame kasuwannin shanu a wasu yankunan jihar ARewa.
An bayyana yadda aka garkame gidan rediyo da talabijin na AIT da RayPower a jihar Rivers bayan da aka samu sabani tsakanin gwamnatin jihar da kuma kamfanin.
Masu zafi
Samu kari