Latest
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙas azagon ƙasa EFCC za ta gurfanar da tsohon ministan sufurin jiragen sama, Hadi sirika da ɗan uwansa.
Matsalar wutar lantarki a yankin Arewa maso Gabas ya kara ƙamari yayin da mutanen yankin suka bukaci Ministan makamashi, Adebayo Adelabu ya yi murabus.
An shiga tashin hankali bayan wasu 'yan bindiga sun farmaki ma'aikatan kamfanin simintin Dangote da ke jihar Edo inda suka sace da dama da raunata wasu.
Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya ce ya yi farin cikin karɓar bakuncin tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi na jam'iyyar Labour Party.
Yayin da ake tunkarar zaben gwamna a jihar Edo a 2024, jam'iyyar PDO ta rasa ɗaya daga cikin manyan jiga-jiganta, Mista Idahosa ya koma jam'iyar APC.
Hukumar yaƙi da masu yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa EFCC ta ɗauri damarar maka tsohon gwamnan CBN a gaban kotu kan badakalar sauya Naira.
Tsohon ɗan takarar shugaban ƙasa a zaben 2023, Peter Obi ya kai ziyara ga tsohon gwamnan jihar Jigawa yayin da aka fara jita-jitar zai sauya sheƙa zuwa PDP.
Sanata mai wakiltar Kano ta tsakiya a majalisar dattijai, Rufa'i Hanga ya bayyana dalilan da suka sa shi raba likkafani da tukwane ga al'ummar mazabarsa.
Gwamnatin tarayya ta bayyana cewa tana shirin tallafawa masu hidimar kasa domin samar da matasa masu sana’akamar yadda Dr. Jamila Ibrahim ta bayyana.
Masu zafi
Samu kari