Latest
Wasu 'yan bindiga sun yi ajalin wani mutum tare shugaban jam'iyyar APC a yankin Mai Dabino da ke karamar hukumar Danmusa a jihar Katsina da ke Arewacin Najeriya.
Makarantar kasa-da-kasa ta Amurka da ke Abuja (AISA) ta aika wasika ga hukumar EFCC inda ta nemi mayar da $760,000 na kudin makarantar ƴaƴan Yahaya Bello.
Matsalar ruwa ta addabi yankin Arewacin Najeriya musamman a wannan lokacin da ake rashin wuta da tsadar mai. Legit ta tattsro halin da ake ciki a wasu jihohin
Dattijon ƙasa kuma tsohon ɗan majalisar tarayya a jamhuriya ta biyu, Sidi Ali, ya kwanta dama ranar Alhamis da yammaci. Ya rasu yana da shekaru 86.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta karyata rade-radin cewa an kai hari kan matafiya a birnin tarayya Abuja. Shugaban 'yan sanda ya ce za a dauki mataki a kan lamarin
Kungiyar kwadago ta TUC ta ce ta cimma matsayar mafi karancin albashi da takwararta ta NLC. Ta nemi gwamnati ta biya naira dubu dari shida da goma sha biyar
Gwamnatin jihar Kano ta karrama makarancin Al-kur'ani mai shekaru 16 da kujerar hajji. Gwamnan jihar ya ce karfafa gwiwar yaron abu ne mai muhimmanci matuka
Rundunar sojojin ƙasa ta Najeriya ta bayyana cewa dakarunta sun yi nasarar kashe ƴan ta'adda uku, sun kamo biyu sannan sun kwato makamai a Sokoto, Kaduna da Filato.
Kamfanin NNPC ya tabbatarwa 'yan Najeriya cewa ya gano tare da magance matsalar da ta kawo dogayen layi a gidajen mai a sassan kasar cikin satin nan.
Masu zafi
Samu kari