Tsohon gwamnan jihar Ogun, Aremo Olusegun Osoba ya bayyana cewa ana shiryawa Bola Tinubu makarkashiya domin rage tasirin shi a Kudu kan zaben 2027.
Tsohon gwamnan jihar Ogun, Aremo Olusegun Osoba ya bayyana cewa ana shiryawa Bola Tinubu makarkashiya domin rage tasirin shi a Kudu kan zaben 2027.
Hukumar tace fina-finai ta Kano ta dakatar da Amina Uba Hassan da Adam Garba Raba Gardama daga harkokin Kannywood na shekara guda saboda wani bidiyo.
Fitaccen jarumin Kannywood, Lawan Ahmad ya fara rigima da masu kallon Izzar So kan zargin shirin ya yi tsawo da yawa. Ya mayar da martani mai zafi, ciki har da zagi.
Rahotanni da suka zuwa mana sun tabbatar da cewa mahaifin fitacciyar jarumar Kannywood, Rahama Sadau ya riga mu gidan gaskiya a jihar Kaduna da ke Arewacin Najeriya.
Tsohon minista a gwamnatin Buhari, Abubakar Malami ya yi wa Adam A Zango addu'a bayan hadarin mota da ya yi a hanyar Kano-Kaduna. Ya masa fatan alheri.
Jarumar Kannywood, Maryam Malika ta sanar da cewa za ta auri Abdul M Shareef a jihar Kaduna. Amarya da ango sun nemi a halarci daurin auren a Kaduna.
Tace fina-finai a Kano na kare tarbiyya da addini, amma masana da ’yan fim na ganin hakan na tauye fasaha da ’yancin fadin albarkacin baki da kuma dakile Kannywood.
A mafi yawan lokuta idan jaruman Kannywood suka yi aure a tsakaninsu, akan samu martani kala daban-dabana daga mutane musamman ƴan Arewacin Najeriya.
Shugaban hadaddiyar kungiyar masu shirya fim a Kannywood, Umar Maikudi da aka fi sani da Cashman ya rasu a Zariya. Ali Nuhu da Abba El-Mustapha sun yi ta'aziyya.
Kano ta haramta haska fina-finai 22 na Kannywood saboda sabawa da al’adu, lamarin da ke haifar da ce-ce-ku-ce. Fina finan da aka hana haskawa sun hada da Labarina.
Bayan NNPP ta rasa manyan jiga-jiganta zuwa APC, shugaban jam'iyyar a kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya ce Rabi’u Kwankwaso ba ɗan jam’iyyar ba ne tun 2023.
Labaran Kannywood
Samu kari