Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Kasar Iran ta ce za ta dawo teburin tattaunawa ne kawai idan Amurka ta kawo karshen shingen jiragen ruwa da ta kakaba a rikicin mashigar Hormuz a yankin.
Daya daga cikin manyan kwamandojin Iran, Janar Majid Mousavi, ya gargadi masana’antun man fetur a yankin Gulf na iya zama cikin hari idan rikici ya sake ɓarkewa.
A wannan labarin za ku ji cewa yakin Rasha da Ukraine na shirin daukar sabon salo bayan Amurka ta ba Ukraine makamai masu dogon zango don kai mata hari.
Kasar Iran ta ƙaryata zancen cewa shugaba Ayatullah Ali Khamenei yana kwance rai a hannun Allah. Iran ta ce shugaba Ayatullah Ali Khamenei na nan lafiya kalau.
Shugaban kasar Paraguay ya kamu da rashin lafiya ana taron da Bola Tinubu ya halarta a kasar Brazil. Shugaban kasa Santiago Pena na karbar magani a asibiti.
Kotu ta daure matashi dan TikTok a kasar Uganda har tsawon watanni 32 a gidan kaso bayan wallafa bidiyo da ke cin mutuncin Shugaba Yoweri Museveni.
Shugaban kasa Bola Tinubu ya ce Najeriya ta amince ta shiga sabuwar kungiyar kawancen kasashen duniya saboda cimma burinta na kawar da yunwa da talauci.
Hukumar FBI ta sanar da kama Anas Said wanda ake zargi da kitsa harin ta’addanci da aka kai wa sojojin Najeriya a wani shingen bincike a jihar Borno a shekarar 2023.
Bola Tinubu ya halarci taron kasashen Musulmi a Saudiyya. Mun kawo muku tarihi da dalilin kafa kungiyar kasashen Musulmi ta duniya da Najeriya ke ciki.
Zaɓabɓen shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya fara maganar tazarce karo na uku a fadar White House. Trump ya gana da Joe Biden a fadar shugaban kasa.
Kwamandan sojojin Amurka ya ziyarci hafsun tsaron Najeriya bayan ɓullar Lakurawa a Arewa. Sojojin Amurka za su taimaka wajen yaki da ta'addanci a Najeriya.
Labaran duniya
Samu kari