A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
A labarin nan, za a ji cewa dakarun Iran sun lalata wani sashen jirgin ruwa da ya yi taurin kai wajen kutsa wa ta mashigar Hormuz Duk da an yi gargadi tun farko.
Masana sun bayyana cewa Amurka na fuskantar karancin makamai. Yakin Iran ya jawo Amurka amfani da da yawa daga cikin makamanta a fagen daga a Gabas ta Tsakiya.
Kasar Saudiyya ta ƙaryata cewa an samu saukar dusar ƙanƙara a ɗakin Ka'aba. Hukumomin Saudiyya sun ce babu dusar ƙanƙara a masallacin Haramin Makka.
Jakadan Isra'ila a Najeriya, Michael Freeman ya sha suka kan zargin Iran da hannu a rashin tsaro da ke wakana a Kasar da sauran ƙasashen Afrika ta Yamma.
Tinubu ya isa Saudiya domin halartar taron kasashen Larabawa da Musulunci, wanda zai tattauna kan kasuwanci, yaki da ta’addanci, da ci gaban ababen more rayuwa.
Akwai boyayyun ‘yan takara bayan Trump da Harris a zaben Amurka. Bayan Donald Trump da Kamala Harris, wasu sun shiga zaben kasar Amurka da aka yi.
Zababben shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya yi nadin farko mai muhimmanci a gwamnatin da za ta karbi ta Joe Biden nan da wasu watanni masu zuwa.
Wani dan asalin Najeriya mai shaidar dan kasar Burtaniya, Oludayo Adeagbo ya jefa kansa a cikin matsala bayan damfarar Amurkawa $5m, ya samu gurbi a kurkuku.
Duk da cewa Donald Trump ya lashe zaben shugaban kasar Amurka da aka gudanar a ranar Talata 5 ga watan Nuwamba, sai ranar 20 ga Janairun 2024 ne za a rantsar da shi.
An gano gaskiyar bidiyon da Joe Biden ya yi kira ga Aliko Dangote ya rage kudin litar man fetur zuwa N150. Bidiyon na bogi ne, Joe Biden bai yi magana da Dangote ba.
An fara yada bidiyon lalatar da Mista Engonga ya yi a lokacin da aka tsare shi a gidan yari da ke Malabo saboda almubazzaranci da dukiyar jama'a.
Labaran duniya
Samu kari