Kasar Iran ta ce ta kai hari kan sansanin sojin Amurka a UAE da jirage marasa matuki, yayin da Washington ke fuskantar gargadin kwamandoji kan ci gaba da yaƙin Iran.
Kasar Iran ta ce ta kai hari kan sansanin sojin Amurka a UAE da jirage marasa matuki, yayin da Washington ke fuskantar gargadin kwamandoji kan ci gaba da yaƙin Iran.
Iran ta kai hari kan sansanonin Amurka a Jordan bayan harin Larak, yayin da Tehran ta yi barazanar mayar da martani mai tsanani kan duk wani sabon hari.
An harbe babban malamin addini Maulana Muhammad Idrees har lahira a Pakistan a ranar 5 ga Mayu, 2026, lamarin da ya haifar da gagarumar zanga-zanga.
Ministan harkokin wajen Amurka Marco Rubio ya ce Amurka ce kadai ƙasar da ke da ƙarfin sake buɗe mashigin Hormuz idan rikici ya hana zirga-zirgar jiragen ruwa.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya bayyana cewa Amurka za ta ci gaba da kare zirga-zirgar jiragen ruwa a mashigin Hormuz domin tabbatar da cinikayyar duniya.
Shugabannin kasashe Ukraine da Rasha sun sanar da tsagaitar dakatar da yaki. Sai dai Vladimir Putin da Volodymyr Zelenskiy sun sunar da lokaci daban-daban.
Gwamnatin Iran ta zargi Amurka da kai hari kan jiragen ruwan Iran da suka dauki fararen hula za su wuce da su ta Oman, an kashe fararen hula biyar.
An fitar da rahoto bayan bincike da aka yi game da wani jirgin China da ya yi hadari a shekarar 2022. An bayyana cewa an katse man fetur din da aka sawa jirgin.
Kasar UAE ta zargi Iran da kai mata hari kan mata matatar man fetur. Gwamnatin Iran ta bayyana cewa Amurka ce ta kaiharin saboda wata manufa ba ita ba.
Jami'an leken asirin Amurka sun tabbatar da harbin wani mutum a kusa da fadar White House yayin da shugaba Donald Trump zai halarci wani taro. An yi kulle a fadar.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya sake yi barazana ga kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Trump ya gargadi Iran kan batun tattaunawar da ake son yi.
Labaran duniya
Samu kari