Iran ta sake rufe mashigin Hormuz bayan ta zargi Amurka da Isra’ila da rashin cika sharuddan yarjejeniyar da aka cimma domin kawo karshen rikici.
Iran ta sake rufe mashigin Hormuz bayan ta zargi Amurka da Isra’ila da rashin cika sharuddan yarjejeniyar da aka cimma domin kawo karshen rikici.
Kasashen da musulmi suka fi rinjaye ciki har da Saudiyya da Masar sun nuna adawada dokar hukuncin kisa da Isra'ila ta amince da ita kan Falasdinawa.
Dan kasar Amurka, Alex Barbir ya sanar da fita daga Najeriya. Ya yi magana ga Sheikh Gumi da Bashir Ahmad. Bashir ya ce korar shi da kasar nan aka yi.
Dan Majalisa na jam'iyyar Democrat a Majalisar dokokin Amurka, Seth Moultonya caccaki Donald Trump kan yadda yake kokarin jefa rayuwar sojoji cikin hadari.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa ya kamata a yaba masa idan yakin Iran ya kare ta hanyar tattaunawa. Amma idan aka gaza a zargi mataimakinsa.
Sojojin Amurka sun gabatar wa shugaba Donald Trump wani tsar da suka yi domin shiga Iran su kwato sinadarin uranium da ake hada makamin nukiliya da shi.
Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta tabbatar da cewa ta samu sako kan batun tsagaita wuta ta hannun masu shiga tsakani, ta ce za ta yi nazari a kai tukunna.
Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian ya musanta abubuwan da ake yadawa game da kasar, ya bayyana cewa ba su taba tayar da yaki ba amma suka kare kansu.
Hukumomin agajin gaggawa na Isra'ila sunn tabbatar da cewa akalla mutane 14 ne suka samu raunuka sakamakon harin makami mai linzami a kusa da birnin Tel Aviv.
Firaministan Birtaniya Keir Starmer ya bayyana cewa ƙasarsa ba za ta shiga rikicin Iran ba, yana mai cewa wannan yaƙi ba nasu ba ne kuma ba za a ja su ciki ba.
Labaran duniya
Samu kari