Kasar Iran ta ce ta kai hari kan sansanin sojin Amurka a UAE da jirage marasa matuki, yayin da Washington ke fuskantar gargadin kwamandoji kan ci gaba da yaƙin Iran.
Kasar Iran ta ce ta kai hari kan sansanin sojin Amurka a UAE da jirage marasa matuki, yayin da Washington ke fuskantar gargadin kwamandoji kan ci gaba da yaƙin Iran.
Iran ta kai hari kan sansanonin Amurka a Jordan bayan harin Larak, yayin da Tehran ta yi barazanar mayar da martani mai tsanani kan duk wani sabon hari.
Rundunar sojin Israel ta ba da umarnin kwashe garuruwa 11 a kudancin Labanon yayin da take tsananta hare-hare, lamarin da ke barazanar haifar da sabon gudun hijira.
Ministan harkokin wajen Italiya Antonio Tajani ya yi magana da takwaransa na Iran Abbas Araghchi inda suka tattauna kan rikicin da ya shafi mashigar Hormuz.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sauke wasu manyan jami’an gwamnatinsa yayin da wasu suka yi murabus tun bayan fara yakin Amurka da Isra’ila da Iran.
Wani babban jami'i a rundunar sojin Iran ya tabbatar da cewa har yanzu akwai yiwuwar jamhuriyar ta Musulunci ta sake komawa fagen fama da Amurka.
Wata mata mai hidimar addinin Kirista ta jikkata bayan wani Bayahude ya kai mata hari kusa da Mount Zion a birnin Jerusalem, lamarin da ya tayar da kura sosai.
Gwamnatin Maurka ta rike wasu 'yan Najeriya da suka damfari Amurkawa kusan mutum 1,000 da suka fito daga jihohi 47 da wasu kasashe 19 a wajen Amurka.
Halin da ake ciki na rikici tsakanin Amurka, Isra'ila, da Iran ya riga ya fara yin tasiri ga yanayin kuɗaɗen mutane a ƙasar Ingila ta fannoni daban-daban.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta sake mika kudirin zaman tattaunawa tsakaninta da Amurka, a wani yunkuri na kawo karshen yakin da kasashen suka yi gaba daya.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta zargi Amurka da karya kan kudin yakin da aka kashe, tana cewa gwamnatin Trump ta boye hakikanin asarar da ta kai dala biliyan 100.
Labaran duniya
Samu kari