Iran ta ƙwace jiragen ruwa guda biyu tare da kai wa na uku hari a mashigar Hormuz a yau 22 ga Afrilu, 2026, duk da amincewa da tsawaita wa'adin tsagaita buɗe wuta.
Iran ta ƙwace jiragen ruwa guda biyu tare da kai wa na uku hari a mashigar Hormuz a yau 22 ga Afrilu, 2026, duk da amincewa da tsawaita wa'adin tsagaita buɗe wuta.
Zinariya wata kadara ce mai kima wacce za ta iya inganta ajiyar kudin ketare, rage dogaro ga rancen kasashen waje. Mun tattaro kasashe 10 mafi samar da shi a Afrika.
Rahoton da OPEC ta fitar na watan Yuli ya nuna cewa matatar man Dangote na shirin zama karfen kafa ga masana'antar man Turai yayin da za ta girgiza duniya.
Allah ya yi wa tsohon shugaban hukumar kwallon kafar Afirka (CAF) Issa Hayatou rasuwa. An ce ya rasu bayan fama da rashin lafiya yayin da zai cika shekara 78.
Gwamnatin Birtaniya na gayyatar dalibai daga Najeriya da wasu kasashen waje domin neman tallafin karatu daga Chevening gabanin zangon karatu na 2026-26.
Tim Walz ya zama mataimakin Kamala Harris a takarar da za ta yi ta shugabancin kasar Amurka. Kamala Harris za ta fafata da Donald Trump a zaben 2024.
Shekaru 15 da Sheikh Hasina ta yi a matsayin Firaministar Bangladesh ya zo karshe a ranar litinin yayin da yi murabus inda kuma sojoji suka karbi mulki.
Gwamnatin Najeriya ta bukaci al'ummar Najeriya da ke Birtaniya da su yi taka tsantsan kan shiga taruka da zanga zanga bayan an fara zanga zanga a Birtaniya.
Firaminstar kasar, Sheikh Hasina ta ajiye aiki sannan ta gudu daga kasar bayan akalla jami'an tsaro sun kashe mutane sama da 300 yayin arangama da jami'an tsaro.
Kungiyar hadin kan kasashen Afrika, ECOWAS ta bukaci kasashen NIjar da Benin su bude iyakokinsu domin saukaka rayuwa da habaka tattalin arzikin al'umma.
Labaran duniya
Samu kari