Mai magana da yawun bakin fadar White House, Karoline Leavitt, ta bayyana cewa Amurka na jawo asara mai tarin yawa ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Mai magana da yawun bakin fadar White House, Karoline Leavitt, ta bayyana cewa Amurka na jawo asara mai tarin yawa ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Babbar kotun kasar Kenya ta dakatar da rundunar yan sandan kasar daga hana matasa gudanar da zanga zanga a fadin kasar. A jiya Alhamis kotun ta yi hukunci.
A jiya Laraba 17 ga watan Yulin 2024 Shugaba Bola Tinubu ya amince da nadin Didi Esther Walson-Jack a matsayin shugaban ma'aikatan Gwamnatin Tarayya.
An bayyana wani matashi mai suna Thomas Matthew Crooks mai shekaru 20 a matsayin wanda ya kai harin kisan gillar da aka so yiwa tsohon shugaban Amurka Donald Trump.
Tsohon shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa maharbin da ya harbe shi mai suna Thomas Matthew Crooks ya kuskure shi ne ta saman kunnensa.
Ana fargabar an harbi tsohon shugaban kasan Amurka a wani taron kamfen da ya gudana a Amurka, lamarin da ya jawo hankalin duniya baki daya kan lamarin.
Shugaban Kenya William Ruto na shirin kafa wata karamar gwamnati bayan korar daukacin ministocinsa bayan shafe makwanni ana zanga-zangar adawa da shirinsa na haraji.
Wani matashi dan kasar Uganda zai kwashe shekara shida a gidan yari bayan an same shi da laifi. Kotu ta same shi da laifin zagin shugaban kasa Yoweri Museveni.
Jami'an hukumar kwastam a kasar Sin sun kama wani matashi dauke da macizai 104 yana kokarin safararsu ta barauniyar hanya. Sun bayyana abin da za a masa.
Biyo bayan koken jama'ar Liberia kan matsin tattalin arziki, shugaban kasar, Joseph Boakai ya ragewa kansa albashi saboda matsin da yan kasar ke fuskanta.
Labaran duniya
Samu kari