Mai magana da yawun bakin fadar White House, Karoline Leavitt, ta bayyana cewa Amurka na jawo asara mai tarin yawa ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Mai magana da yawun bakin fadar White House, Karoline Leavitt, ta bayyana cewa Amurka na jawo asara mai tarin yawa ga Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Shugaban hukumar leken asirin Isra'ila ta Mossad, David Barnea ya yi magana kan babban jami'in leken asirinsu da ya kira da Mem da ya rasu. Ya taimaka a yaki da Iran
A shekarar 2006 aka yi yaki tsakanin Hisbullah da ksar Isra'ila. Hisbullah ta samu nasara a kan Isra'ila inda ta kashe sojoji kimanin 121 da lalata motocin yaki.
Iran ta kai hare haren Isra'ila a ranar Talata. Harin da Iran ta kai Isra'ila ya biyo bayan kashe shugaban Hamas da Hisbullah ne da Isra'ila ta yi a kwankin baya.
Rahoton da muke samu daga kasashen waje sun bayyana yadda aka kai hari kan dakarun Hezbollah tare da kashe shugabansu Hassan Nasrallah a ranan Juma'a.
An kama mutane uku da zargin kitsa juyin mulki ga shugaban kasar Benin. An kama kwamandan sojoji, ministan wasanni da wani babban dan kasuwa a kasar.
Saudiya ta ce ba za ta daina kokarinta na neman 'yancin kasar Falasdinu ba, kuma ba za ta kullawata alaka ta diflomasiya da Isra'ila har sai an cimma hakan.
Dan takarar shugaban kasa a Amurka, Donald Trump ya kirkiro sabuwar manhajar Kirifto domin habaka tattali. Za a rika hada hadar kudi da manhajar da karbar rance.
Tsohon shugaban Amurka kuma dan takarar shugaban kasar na jam'iyyar Republican, Donald Trump ya tsallake rijiya da baya a wani harin kisan gilla da aka so kai masa.
Barayi sun sace jakar hannun ministar yan sanda a kasar Birtaniya yayin wani taron jami'an tsaro. Dame Diana Johnson tana magana ne kan illar sata a lokacin.
Asusun ba da lamuni na duniya, IMF ya ce talaka na shan wahala sosai sakamakon cire tallafin man fetur a Najeriya. IMF ya bukaci Tinubu ya saukakawa talaka.
Labaran duniya
Samu kari