Sharif Lawal
7126 articles published since 17 Fab 2023
7126 articles published since 17 Fab 2023
Wasu miyagun 'yan daba sun farmaki jami'in dan sanda a jihar Bayelsa. 'Yan daban wadanda ake zaton 'yan kungiyar asiri ne, sun hallaka shi har lahira.
Dan majalisar dokokin jihar Katsina mai wakiltar Matazu, Hon. Ibrahim Dikko Umar, ya bayyana cewa mutanen mazabarsa na cikin tashin hankali saboda 'yan bindiga.
Tsohon dan takarar shugaban kasa, Mathias Tsado, ya bi sahun masu son ganin Goodluck Jonathan, ya tsaya takara a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa (INEC) ta gudanar da zabukan cike gurbi. Jam'iyyar APC ta samu nasara a mafi yawan mazabun da aka gudanar da zaben.
Jam'iyyar PDP reshen jihar Edp ta sanar da rasuwar shugabanta na farko, Solomon Aguele. Jam'iyyar ta aika da sakon ta'aziyyarta ga iyalansa da abokan arziki.
Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC, Musa Aliyu, ya bayyana cewa yin hukunci kadai ba zai kawo karshen matsalar cin hanci da rashawa ba.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya aika da sakon ta'aziyyarsa ga shugaban jam'iyyar APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda, kan rasuwar mahaifiyarsa mai shekara 83.
Gwamnatin jihar Taraba ta fito ta yi magana kan wasu rahotanni maau cewa Gwamna Agbu Kefas, ya kashe N5.22bn wajen yin tafiye-tafiye zuwa kasashen waje.
Karamin ministan ayyuka, Bello Goronyo, ya kwararo yabo ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu. Ya ce ya ba fannin samar da ababen more rayuwa muhimmanci sosai.
Sharif Lawal
Samu kari