Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
A halin da ake ciki, 'yan Najeriya sun mamaye bankunan kasar nan saboda nuna bacin ransu da yadda ake hana su sabbin Naira. An ga wanda ya kutsa kai cikin CBN.
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, dan takarar shugaban kasa Kwankwaso ya ce babu wanda zai iya hana dan takarar shugaban kasa a Najeriya sabbin Nairan nan.
An kama wata mata da ta kware wajen harkallar sabbin Naira a kafar Twitter. An bayyana yadda ta shiga hannu ba tare da wani bata-lokaci ba na aikin jami'ai.
Gwamnan jihar Kaduna ya bayyana cewa, dan takarar shugaban kasa na APC ne zai kawo sauyi mai ma'ana a shekarar nan idan aka zabe shi ya gaji Buhari. ga dalili.
Gwamnan PDP, Nyesom Wike ya sake jawo cece-kuce yayin da ya hana Atiku filin wasa domin gudanar da taron gangamin PDP da aka tsara yi a jihar a watan nann.
Kotun koli ta kori dan takarar gwamnan APC a jihar Taraba kwanaki kadan yin zaben gwamna. Wannan na zuwa ne bayan wani hukuncin da aka yanke a baya a Adamawa.
Wani dattijo ya bayyana cewa, ba zai karbi kudi ta banki ba. Ya ce kudinsa a hannu ne kadai zai sa ya dauki buhun wake ya ba wanda yake son siya ba tiransfa ba.
Gwamnan APC kuma mai fada a ji a Arewacin Najeriya ya bayyana kadan daga matsalolin da ke tattare da sauya fasalin Naira. Ya bai kamata a yi hakan a yanzu ba.
Dan takarar majalisa a jam'iyyar NNPP ya yi abin kunya yayin da ya saci wasu adadi na kudade daidai lokacin da zabe ke karatowa. An bayyana yadda ya saci kudin.
Salisu Ibrahim
Samu kari