Salisu Ibrahim
5654 articles published since 29 Dis 2020
5654 articles published since 29 Dis 2020
A wani yunkuri na kawar da fargabar mazauna Abuja dangane da barazanar tsaro da ake gani a baya-bayan nan, Sufeto Janar na ‘yan sandan Najeriya, IGP Usman.
Hukumar gudanarwar jami’ar jihar Kaduna (KASU) ta koma karatun zango na biyu na shekarar 2020/2021 ga dalibanta na digirin farko har zuwa digirin digirgir.
Wani matashin mai sana'ar aski a jihar Gombe fara yiwa mazauna yankinsu hidimar aski kyauta domin nuna goyan baya ga yakin neman zaben shugabancin kasa ba.
A yau ne biyar daga cikin fasinjojin da ke hannun 'yan bindigan da suka farmaki jirgin Abuja zuwa Kaduna suka kubuta bayan shafe watanni a maboyar 'yan ta'adda.
Yanzu muke samun rahoton da ke cewam an sake sakin wasu fasinjoji biyar da aka yi garkuwa da su a harin jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna, yanzu saura 35 a tsare.
Tsohuwar shugabar mata a jam’iyyar APC mai mulki a karamar hukumar Omala ta jihar Kogi, Hajiya Ageji Omale ta tsallake rijiya da baya a wani harin da aka kai.
An kuma, mai yiwuwa dan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC mai mulki, Bola Ahmed Tinubu ya sake fuskantar koma baya a jirgin yakin neman zabensa a jihar.
A ci gaba da kokarin dakile matsalar rashin tsaro a kasar nan, hukumar kiyaye hadurra ta kasa (FRSC), ta yanke shawarar daukar tsauraran matakai kan baburan.
A ranar Litinin ne dimbin al’ummar babban birnin tarayya Abuja suka yi dandazo a dandalin Unity Fountain na Abuja, domin nuna rashin amincewarsu da rashin tsaro
Salisu Ibrahim
Samu kari