Muhammad Malumfashi
19810 articles published since 15 Yun 2016
19810 articles published since 15 Yun 2016
Wasu sun shiga ha’ula’i a lokacin da su ke tafiya a kan hanyar Abuja-Lokoja a makon jiya. Masu garkuwa da mutane sun yi gaba da fasinjoji bayan tare motoci
‘Yan taware a NNPP su na zargin ‘Yan bangaren Rabiu Musa Kwankwaso da handame Naira Biliyan 1. An juyo kan mutanen Kwankwaso a rikicin, za a binciki kudin fam.
Shugaban kasar Najeriya zai tafi kasar Indiya domin ya halarci taron kungiyoyin G-20 da za ayi a birnin New Delhi a Indiya tare da wasu daga cikin ministocinsa.
Kwanan nan ta sauka daga kujerar ta a hukumar NDDC, sai ga shi an zargi Lauretta Onochie da kutsawa gidan wasu Bayin Allah a Ingila, ta na kokarin cin zarafinsu
Fitaccen lauyan Bola Ahmed Tinubu ya binciki magabatansa da su ka yi mulki a baya. Wale Olanipekun SAN ya ce kyau a binciki duk shugaban da aka yi a kasar nan.
Ku na da labari Muhammadu Buhari ya yi ta nade-naden mukamai har zuwa lokacin da awanni su ka rage. Tun da Bola Tinubu ya gyara zama a ofis, zai kawo mutanensa.
A lokacin da wata gada ta ruguje a Gwarzo, mazauna yankin sun tuntubi Barau Jibrin domin ya taimaka masa. Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ba ta ji dadin aikin ba.
A lokacin da gwamnatin tarayya ta kafa NASENI, watakila Khalil Suleiman Halilu bai wuce shekara daya a Duniya ba, a yau shi aka nada ya jagoranci wannan hukuma.
Gwamnan Kano ya nada masu bada shawara na musamman da wasu wadanda za su rika taimaka masa a MDAs. Abba Gida Gida ya yi hakan ne domin ya jawo matasa a gwamnati
Muhammad Malumfashi
Samu kari