Muhammad Malumfashi
19954 articles published since 15 Yun 2016
19954 articles published since 15 Yun 2016
Yusuf Adamu Gagdi ya bayyana cewa gaskiya lamari, babu inda ya fito na bukaci ayi bincike kan Gwamnatin Bola Tinubu da ta cire tallafin man fetur.
Shugaban jam’iyyar APC na kasa, ya ji dadin yadda jam’iyyar APC ta lashe zaben Gwamnonin da aka yi a Imo da Kogi, Abdullahi Ganduje ya ya aikawa ‘Yan adawa sako.
Bola Tinubu zai gyara dokar kasa a Majalisa saboda Sarakuna su yi karfi a Najeriya. Tinubu ya yi wannan alkawari ne wajen bikin taya Sarkin Ondo cika shekaru 70.
Edozie Njoku ya fadawa manema labarai cewa rikicin APGA zai iya kai Shugaban INEC da Victor Oye zuwa kurkuku. Hukuncin yi wa kotu rashin kunya shi ne dauri.
Za a ga jerin kananan hukumomin jihar Kogi da ‘Yan takaran da su ka yi nasara a zaben Gwamna. Manyan jam’iyyu hudu su ka tabuka abin a yaba - APC, SDP, PDP da ADC.
A halin yanzu an kawo karshen zaben gwamna a rumfunan zabe da dama a jihar Kogi kuma tuni jami'an Hukumar Zabe mai Zaman Kanta (INEC) sun fara kidaya kuri'u.
A zaben Kogi, Sanata Dino Melaye ya rasa karamar hukumar Kabba Bunu, inda ake ganin zai iya kai labari. A shekarar 2007, Dino ya wakilci mutanen yankin a majalisa.
Rahoton nan ya yi duba ga abubuwan da su ka taimakawa APC wajen nasara a zaben Imo. Za a ji yadda rashin hadin-kai da sauran dalilai su ka jawowa PDP abin kunya.
Wani ma’aikacin hukumar INEC da aka yi ram da shi a ranar jaji-birin zaben Gwamnonin jihohi, ya samu ‘yanci. Sanarwa ta fito daga INEC cewa malamin zaben ya tsira.
Muhammad Malumfashi
Samu kari