Muhammad Malumfashi
20099 articles published since 15 Yun 2016
20099 articles published since 15 Yun 2016
An yi musayar kalamai tsakanin Bashir Ahmaad da wasu da ake tunanin masoyan Abdullahi Ganduje har ya yi masu addu’ar Allah ya tashe shi a tawagarsu Ganduje a kiyama
Abdulkabir Adisa Aliu ya na cikin masu kawo fetur daga karamar kasar nan ta Malta. Bola Tinubu ya jawo shi domin taimaka masa da dabarun farfado da tattalin arziki.
A hudubar Dr. Bashir Aliyu Umar bayan zanga-zanga, ya nuna cewa tun farko gwamnati tayi kuskure. Dama can malaman musulunci sun yi gargadi ayi hattara.
Dangote zai sa a karon farko tun bayan mulkin mallaka, za a samu kasar da ke fitar da fiye da abin da ta ke shigo da shi saboda haka ake neman a bata sunansa.
An kawo jerin wasu bubuwan kunya da suka faru da tawagar 'yan Wasan Najeriya. Tun a wajen rajista aka fara samun matsala da 'yan wasan Najeriya a Olympics.
An nemi Bola Tinubu ya soke mukamin da ya ba da a Arewa Maso Gabas. Abdul Hameed Yahaya Abba shi ne mai taimakawa shugaban kasa wajen tattaunawa da al’umma.
An samu labarin yadda aka raba Naira Biliyan 438 tsakanin Gwamnoni 34 da Ministan Abuja, Nyesom Wike. Zamfara ta samu N49bn amma ba a ba Kaduna ko sisi ba
A zamanin sojoji ne aka rika kirkiro jihohi a Najeriya. Gwamnatin Murtala Mohammed ta kirkiro Gongola, Benuwai, Filato, Borno, Imo, Neja, Sokoto da Bauchi.
Farfesa Salisu Shehu da Farfesa M.B Uthman sun yi bayanin makircin da ake bi wajen yada akidan LGBTQ. An yi kira ga masana su rika rubuce rubuce domin tarbiyyar yara
Muhammad Malumfashi
Samu kari