Muhammad Malumfashi
20096 articles published since 15 Yun 2016
20096 articles published since 15 Yun 2016
Bashir Alhassan mai shekara sama da 60 ya na cikin wadanda suka fita zanga-zanga a Kano. Tsohon ya shaidawa Legit abin da ya fitar da shi kan tituna a shekarunsa.
Bola Tinubu ya kawo cigaba a asusun kudin waje da wasu bangarori X a shekara. Olusegun Dada, ya jero wasu cigaba da aka samu a tattalin arziki a mulkin APC.
Hon. Alhassan Ado Doguwa ya fito yana sukar Rabiu Musa Kwankwaso kwanaki a jihar Kano. Sa’n ‘dan majalisar a siyasa, Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa ya yi masa raddi.
Farfesa Ahmad Bello Dogarawa ya yi kira ga shugabannin da ke mulki a hudubar ranar Juma’a. Hudubar ta tunawa masu mulki cewa dole kowa ya yi adalci.
Ana cigaba da zanga-zanga a fadin Najeriya baki daya inda a halin yanzu ya rikide ya koma tashin hankali a manyan biranen Arewacin kasar a yau Alhamis.
Sheikh Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi bai goyon bayan tsare-tsaren APC, ya ce idan Bola Tinubu ya na so a zauna lafiya komai ya tafi daidai sai ya maido tallafi.
Shugaban kungiyar Izala Sheikh Abdullahi Bala Lau ya ce sun nusar da shugaban kasa halin tsaro da tsadar rayuwa da ake ciki, za a ji yadda ta kaya wajen zaman.
Bola Tinubu ya yi alkawarin talaka zai sarara idan ya karbi mulki. Matsin rayuwa da zargin ko-in-kula sun yi sanadiyyar da matasa za su hau titi su yi zanga-zanga.
An kawo maku sunayen 'yan majalisar tarayyar da mutuwa ta raba da mazabunsu. A ciki akwai Ifeanyi Uba wanda Sanata ne da Isa Dogonyaro da Abdulkadir Jelani Danbuga.
Muhammad Malumfashi
Samu kari