Muhammad Malumfashi
21462 articles published since 15 Yun 2016
21462 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnatin jihar Sokoto ta kafa kwamitin daukar ma'aikata domin rage 'yan zaman banza da ke ba 'yan ta'adda bayanai. Kwamatin da gwamnati ta kafa za su fara aiki.
Mataimakin shugaban kasan Najeriya, Kashim Shettima, ya mika sakon ta'aziyyarsa kan harin ta'addancin da 'yan Boko Haram suka kai a Borno, inda suka kashe mutane.
Wasu hatsabiban 'yan bindiga sun sace matar shugaban jam'iyyar APC a karamar hukumar Patigi ta jihar Kwara, da 'yarsa, a ranar Lahadi da daddare.
Gwamna Dikko Umaru Radda ya ziyarci kabarin shugaba Muhammadu Buhari a Daura. Dikko Radda ya yi wa marigayin addu'a ta musamman yayin ziyarar da ya kai.
A labarin nan, za a ji cewa mutum guda ya koma ga Mahaliccinsa a jihar Jigawa bayan gini ya fado masa sakamakon mamakon ruwan sama na kwanaki biyu.
Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya musanta zargin cewa gwamnatinsa na biyan 'yan bindiga kudade a shirin sulhu. Ya bayyana cewa karya ce kawai ake yadawa.
"Yan bindigar da aka yi sulhu da su a Kaduna sun fara shiga kasuwanni da asibiti bayan an sasanta tsakaninsu da mutanen Birnin Gwari. An yaba wa Uba Sani.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta kara jaddada kudirnta na tabbatar da kawar da matsalar Boko Haram da ta addabi jama'a a Najeriya.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta fito ta yi martani kan zarge-zargen da tsohin gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal, ya yi a kanta da Shugaba Bola Tinubu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari