Muhammad Malumfashi
21462 articles published since 15 Yun 2016
21462 articles published since 15 Yun 2016
Legit Hausa ta binciko karin bayanai game da hare-haren siyasa 5 da Shehu Sani ya ce sun faru a lokacin da Nasir El-Rufai ke kan mulki don dakile 'yan adawa.
Kungiyar Musulmi ta Al-Harakatul-Islamiyyah ta yi taro a birnin Ilorin da ke Kwara inda ta bukaci a saki Ramzy Abu Ibrahimda aka tsare ba tare da ka'ida ba.
Gwamnoni da dama sun haura dokar mafi karancin albashin Najeriya watau N70,000, jihar Imo ce a sahun gaba bayan Uzodinma ya yi kari zuwa N104,000.
Rikicin NNPP reshen jihar Kano ya iara bayyana bayan dakatar sa Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa, tsagin Jibrin Doguwa ya gargadi bangaren Kwankwasiyya.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya yi maganganu kan matsalar rashin tsaro. Ya nuna magance matsalar ya fi karfin a tsaya amfani da bindigogi.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin ƙananan hukumomi a jihar Katsina suna shiga yarjejeniya da kungiyoyin yan ta'adda domin tabbatar da zaman lafiya.
Jam’iyyar NNPP mai adawa reshen jihar Kano ta sanar da korar dan majalisa, Hon. Abdulmumin Jibrin saboda zargin yin adawa da jam’iyya da rashin biyan kudade.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi wa jami'an hukumar NSCDC kwanton bauna a jihar Edo. Miyagun sun kashe jami'ai tare da sace wani dan kasar China.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal ya zargi gwamnatin Bola Tinubu da jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya da rashin sanin tsarin mulki da yadda ake tafiyar da Najeriya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari