Muhammad Malumfashi
20375 articles published since 15 Yun 2016
20375 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji yadda jami'an rundunar ƴan sandan Kano suka fita gagarumin aikin da ya ba su nasarar tarwatsa wa da cafke wasu daga cikin ƴan daban jihar.
Kungiyar kabilar Ibo ta Ohanaeze ta yi tir da kudirin majalisar dattawa na kokarin ba sarkin Musulmi da Ooni na Ife matsayi na musamman a Najeriya.
Hukumar kula da dabbobin dawa a Kano ta tabbatar da cewa Ahmed Idris yana da lasisin kiwon dabbobin kamar kada da zaki a gidansa kuma bai saba doka ba.
A labarin nan, za a ji yadda bidiyon da fitaccen ɗan gwagwarmaya, Ɗan Bello ya wallafa a shafin Facebook ya kai ga gwamna Abba Kabir Yusuf na jihar Kano.
Wata lauya a Najeriya, Titilope Anifowoshe, ta yi magana kan hadaka inda ta shawarci ADC da ta fitar da dan takara mai gaskiya da kwarjini ga matasa.
Gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedayiwa ya buƙaci gaba ɗaya ƴan adawar Najeriya su birne burinsu na neman takara, su goyi bayan tazarcen Shugaba Bola Tinubu.
Mambobin APC sun gudanar da zanga zangar lumana a zauren Majalisar Dokokin jihar Legas, sun buƙaci a sauke shugaban jam'iyya na jihar, Cornelius Ojelabi.
Tsofafin mambobin ANPP da ke cikin jam'iyyar APC sun aika da sakon gargadi ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu game da ci gaba da zamansu a cikin APC.
A labarin nan, za a ji cewa hankalin wasu mazauna Kano ya fara kwanciya bayan hukumomi sun gano mesar da ta tsere daga gidan tsohon Akanta Janar na ƙasa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari