Deen Dabai
680 articles published since 27 Afi 2023
680 articles published since 27 Afi 2023
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya caccaki matakin amfani da ƙarfi da kungiyar ECOWAS ke shirin yi akan sojojin da suka yi juyin mulki.
Shugaban kasar Kwaddibuwa, Alasanne Ouattara, ya ayyana sojojin juyin mulkin jamhuriyar Nijar a matsayin 'yan ta'adda, waɗanda ya kamata a yaka. Ya bayyana.
Rahotanni na nuni da cewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya fice daga Najeriya zuwa waje jim kaɗan bayan haƙura da zama ministan Tinubu.
An samu rikici tsakanin 'yan jam'iyyar APC da PDP na Majalisar Dokokin jihar Kwara kan batun tantance kwamishinonin jihar. PDP ta yi zargin cewa har yanzu.
Kasar Amurka ta aike da muhimmin saƙo na gargaɗi ga sojojin da suka yi juyin mulki a jamhuriyar Nijar. Ta ce ta ɗora alhakin kula da lafiyar Mohamed Bazoum.
Fitaccen mawaƙin nan na kudancin Najeriya, David Adeleke, wanda aka fi sani da Davido, ya yi martani ga wani masoyinsa da ya jawo keke daga jihar Benue zuwa.
Labari ya bazu cewa sojojin juyin mulki na jamhuriyar Nijar sun sha alwashin halaka hamɓararren shugaban ƙasar Mohamed Bazoum muddun ƙungiyar ECOWAS ta yanke.
Sabon rahoto ya bayyana ainihin dalilin da ya hana Majalisar Dattawan Najeriya tabbatar da El-Rufai wato tsohon gwamnan jihar Kaduna matsayin ministan Tinubu.
Babban lauya kuma ɗan rajin kare hakkin bil'adama Femi Falana, ya tofa albarkacin bakinsa game da juyin mulkin da aka yi a jamhuriyar Nijar, da kuma yawaitar.
Deen Dabai
Samu kari