Aminu Ibrahim
8421 articles published since 21 Agu 2017
8421 articles published since 21 Agu 2017
Allah ya yi wa Amar na Dutse kuma hakimin Basirka a jihar Jigawa, Alhaji Muhammad Suleiman da yaransu uku sun rasu. Hakan ya faru ne sakamakon hadarin mota.
Ma'iakatan harkokin kasashen waje na Amurka ta bakin kakakinta Ned Price ta taya Bola Tinubu na jam'iyyar APC murnar cin zaben, ta kuma yi kira a zauna lafiya.
Gwamna Aminu Bello Masari ya ce ya gamsu dan takarar gwamnan jihar na jam'iyyar All Progressives Congress, APC, Dikko Radda, zai lashe zaben gwamnan da ke tafe.
Oba Adeyeye Ogunwasi, Ooni na Ife ya yi kira ga yan kasa su zauna lafiya sannan ya bukaci ma'aikatan zabe su binciko yadda za a gyara zaben a maimakon soke shi.
Wata kungiyar hadin kan yan arewa, ANA, ta ja kunnen tsohon shugaban kasa Cif Olusegun Obasanjo kan cewa a soke zaben shugaban kasa na 25 ga Fabrairun 2023.
Mummunan gobara ta tashi a kasuwar Kurmi da ke birnin Kano a ranar Laraba 1 ga watan Maris inda kimanin shaguna 80 suka kone kuma aka tafka asarar miliyoyi.
Zababben mataimakin shugaban kasar Najeriya, Kashim Shettima ya ce ya bayyana zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairu a matsayin mafi inganci a kasar
Bola Tinubu, zababben shugaban kasar Najeriya ya yi wa yan kasar addu'a cewa zai bauta musu da dukkan karfinsa. Ya bayyana hakan ne a jawabinsa bayan lashe zabe
An kammala tattara sakamakon zaben shugaban kasa na 2023 daga jihohi, alkalluman da hukumar INEC ta fitar sun nuna Tinubu na jam'iyyar APC ya lashe jihohi 12
Aminu Ibrahim
Samu kari