Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, a zaben 2023, ya ce jam'iyyar APC da kanta ta yarda akwai magudi a zabe.
Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayodele Fayose, ya karyata cewa ya fita daga jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, duk da ya ce yana matukar girmama Bola Tinubu.
Jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) ta ce ba za ta tafi kotu ba don kallubalantar sakamakon zaben shugaban kasa na ranar 25 ga watan Fabrairun shekarar 2023
Atiku Abubakar, dan takarar shugaban kasa a zaben 2023 karkashin jam'iyyar PDP, ya ce zai bar wa Allah sakayya idan bai yi nasara ba a kotu kan sakamakon zaben.
Sarki Mohammed VI, na kasar Morocco ya shiga jerin shugabannnin kasashe na duniya da suka mika sakon taya murna ga zababben shugaban kasar Najeriya, Bola Tinubu
Wani bawan Allah ya riga mu gidan gaskiya bayan ya yanke jiki ya fadi matacce sakamakon rikici da suka yi da wani ma'aikacin kanti kan wurin fakin din mota.
Babban jam'iyyar hamayya a Najeriya ta Peoples Democratic Party, PDP, ta yi watsi da nasarar da dan takarar shugaban kasa na APC, Bola Tinubu, ya samu a zabe.
Yan bindiga sun halaka wani mutum dan shekara 52 mai suna Samanja a garin garin Baje-Patiko da ke karamar hukumar Manya ta jihar Neja yayin da ya ke aiki a gona
Allah ya yi wa Amar na Dutse kuma hakimin Basirka a jihar Jigawa, Alhaji Muhammad Suleiman da yaransu uku sun rasu. Hakan ya faru ne sakamakon hadarin mota.
Aminu Ibrahim
Samu kari