Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Bola Tinubu, zababben shugaban kasar Najeriya ya yi wa yan kasar addu'a cewa zai bauta musu da dukkan karfinsa. Ya bayyana hakan ne a jawabinsa bayan lashe zabe
An kammala tattara sakamakon zaben shugaban kasa na 2023 daga jihohi, alkalluman da hukumar INEC ta fitar sun nuna Tinubu na jam'iyyar APC ya lashe jihohi 12
Sheikh Bala Lau, Shugaban Kungiyar Izala, JIBWIS, ya ja kunnen yan siyasa a Najeriya kan furta maganganu da ka iya tada rikici a yayin da INEC ke aikin zabe.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Ahmed Lawan ya ce mutanen mazabarsa sun masa yankar dabobi da azumi saboda ya yi nasarar zarcewa kan kujerarsa a zaben 2023
Likitocin babban asibitin Ilorin a jihar Kwara sun ajiye aiki na kwana biyu saboda dukan abokin aikinsu da wani jami'in dan sanda ya yi bayan ya duba matarsa.
Shugaban jamiyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, na kasa, Rufai Alkali ya yi kira ga Hukumar zaben Najeriya, INEC, ta soke zaben 2023 ta sanar ranar sake wani
Hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana cewa zaben da ta gudanar yana da nagarta kuma ta shawarci jam'iyyun da suke zargin an musu magudi su tafi kotu.
Bayan kwashe sa'o'i a layi ana ka'da kuri'u, an kammala zabe a wasu runfunan zabe a fadin tarayya kuma tuni an kammala kirga kuma har sakamako sun fara fitowa.
Charles Adias, jami'in da ke tattara sakamakon zabe na jihar Rivers ya dakatar da aikinsa sakamakon barazana da yace ana yi wa rayuwarsa kan zargin magudin zabe
Aminu Ibrahim
Samu kari