Aminu Ibrahim
8433 articles published since 21 Agu 2017
8433 articles published since 21 Agu 2017
Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, zababben shugaban kasa ya nemi Hukumar kula da kafafen watsa labarai a Najeriya, NBC, ta hukunta Channels TV don rashin kwabar Datti.
Daliban likitanci da gwamnatin jihar Jigawa ta tura kasar Sin karatu sun dawo gida Najeriya, 32 daga cikinsu sun kammala karatu kuma Gwamna Badaru ya basu aiki.
Alkalin wata kotun shari'ar musulunci dake zamanta a karamar hukumar Kura ta jihar Kano ya yanke hukuncin yiwa wani Ibrahim Musa Tofa, bulala 10, kan satar rake
Kashim Shettima, zababben mataimakin shugaban kasa ya ziyarci tsaffin shugabannin kasa na zamanin mulkin sojoji, Badamasi Babangida da Abdulsalami Abubakar.
Sanata Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP a zaben Fabrairun 2023, ya zargi Shugaba Muhammadu Buhari da rashin shirya sahihin zabe.
Jami'an yan sandan Najeriya na reshen jihar Nasarawa sun cafke wani barawo da suka dade suna saka wa ido, an kama shi tare da motocci guda 2 da wasu kayayyaki.
Jigon jam'iyyar All Progressives Congress, APC, Jamilu Julius Adebayo ya ce dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour, Peter Obi, ba zai yi nasara a kotu ba
Gwamna Ikpeazu na jihar Anambra ya sallami dukkan masu rike da mukaman siyasa bayan jam'iyyarsata PDP ta sha kaye a zaben gwamna na ranar 18 ga watan Maris.
Jam'iyyar Peoples Democratic Party, PDP, ta soke dakatarwar data yiwa tsohon gwamnan Ekiti, Ayodele Fayose, tsohon gwamnan Katsina, Ibrahim Shema, Anyim Pius ds
Aminu Ibrahim
Samu kari